YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram
Babban Labari May 25, 2026

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram, tare da kwance wasu nakiyoyi da ƴan ta’addan suka dasa a ka...

Adamu Abdullahi
Read More
Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa
Babban Labari May 25, 2026

Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa

Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa (IDA), reshen Bankin Duni...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan lalata layin dogo  a jihohin Filato da Bauchi.
Babban Labari May 24, 2026

Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan lalata layin dogo a jihohin Filato da Bauchi.

Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan ci gaba da lalata layin dogo a wasu sassan ƙasar nan musamman a jihohin Filato da Bauchi.Shugaban Hukumar kula d...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.
Babban Labari May 24, 2026

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.

Wannan na cikin sanarwar da Amir Abdullahi Kima, mamba a Kwamitin Kar-takwa na Yaƙi da Fatauci da Safarar Miyagun Kwayoyi, Muggan Makamai da Ƙananan...

Adamu Abdullahi
Read More
Atiku Abubakar, ya jaddada cewa jam’iyyar ADC na bukatar fitar da dan takara mai kwarewa, gogewa da karfin tasiri a fadin kasa domin fuskantar zaben 2027
Babban Labari May 24, 2026

Atiku Abubakar, ya jaddada cewa jam’iyyar ADC na bukatar fitar da dan takara mai kwarewa, gogewa da karfin tasiri a fadin kasa domin fuskantar zaben 2027

Atiku ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Phrank Shaibu, ya fitar a ranar Lahadi.Ya ce zaben shekara...

Adamu Abdullahi
Read More
Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin
Babban Labari, Labaran Ketare, Siyasa May 24, 2026

Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin

An rantsar da Romuald Wadagni a matsayin sabon shugaban Jamhuriyar Benin a wannan Lahadi, bayan nasararsa a zaɓen shugaban ƙasa da aka gudanar ranar...

azubairu
Read More
Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House
Babban Labari, Labaran Ketare May 24, 2026

Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House

Jami’an tsaro na sirri a Amurka sun tabbatar da mutuwar wani ɗan bindiga da ake zargi ya buɗe wuta kusa da fadar gwamnatin ƙasar, White House, ba...

azubairu
Read More
Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran
Babban Labari, Labaran Ketare May 24, 2026

Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce an cimma matsaya kan yarjejeniyar kawo ƙarshen rikicin da ke tsakanin ƙasarsa da Iran.A cikin wani saƙo da ya ...

azubairu
Read More
Kungiyoyi za su fafata a ranar ƙarshe ta Premier ta Ingila
Babban Labari, Wassani May 24, 2026

Kungiyoyi za su fafata a ranar ƙarshe ta Premier ta Ingila

A yau ne za a kawo ƙarshen Gasar Firimiya ta Ingila ta bana, ɗaya daga cikin gasannin ƙwallon ƙafa mafi jan hankali a duniya.Tuni dai Arsenal FC t...

azubairu
Read More
Aƙalla mutum 20 sun mutu bayan harin jirgin ƙasa a Pakistan
Babban Labari, Labaran Ketare May 24, 2026

Aƙalla mutum 20 sun mutu bayan harin jirgin ƙasa a Pakistan

Aƙalla mutum 20 ne suka mutu a wani hari da aka kai wa jirgin ƙasa ɗauke da jami’an soji a birnin Quetta da ke kudu maso yammacin Pakistan, kamar...

azubairu
Read More
Yadda mutane suka fito zaben fidda gwani na Shugaban kasa a APC alamace ta amincewa da tsarin Dimukradiya - Murtala Sule Garo
Babban Labari May 24, 2026

Yadda mutane suka fito zaben fidda gwani na Shugaban kasa a APC alamace ta amincewa da tsarin Dimukradiya - Murtala Sule Garo

Mataimakin gwamnan Kano ya ce yawan fitowar jama’a a zaɓen fidda gwani na APC alama ce ta yadda ’yan Najeriya suka sake amincewa da dimokuraɗiyy...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya samu jimmillar kuri'u 915,840 na zaben fidda gwani a jihohin Kano da Borno
Babban Labari May 24, 2026

Tinubu ya samu jimmillar kuri'u 915,840 na zaben fidda gwani a jihohin Kano da Borno

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya samu jimillar ƙuri’u 915,840 a zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da aka gudanar a jihohin...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!