YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Ban janye daga Neman takarar kujerar Majalisar Jiha a jam'iyar APC ba - Hon. Isa Adamu Bashir Tarauni
Babban Labari May 26, 2026

Ban janye daga Neman takarar kujerar Majalisar Jiha a jam'iyar APC ba - Hon. Isa Adamu Bashir Tarauni

Mai neman takarar kujerar majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar ƙaramar hukumar Tarauni, Hon. Isa Adamu Bashir (Isa Jaa), ya musanta ikirarin da ...

Adamu Abdullahi
Read More
Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.
Babban Labari May 25, 2026

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.

Wannan na cikin sanar da Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta fitar.Sanarwar ta ce al’ummar Nasarawa Tudu, Nasarawa Rahi, Kofar Attahiru, D...

Adamu Abdullahi
Read More
Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance
Babban Labari May 25, 2026

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance bayan miƙa takardun kama aikinsa ga Shugaban Amurka, Donald Trump.Gabatar da t...

Adamu Abdullahi
Read More
Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal
Babban Labari, Labaran Ketare May 25, 2026

Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal

Matakin murabus da shugaban majalisar ya ɗauka, ya sharewa tsohon firaminista Ousmane Sonko hanya na neman kujerar shugabancin majalisa, inda jam'iyy...

azubairu
Read More
An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno
Babban Labari, Tsaro May 25, 2026

An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno

Dakarun Najeriya sun kuɓutar da aƙalla mutum 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram a wani samame da suka kai a jihar Borno, tare da kwance nakiyoyi da ...

azubairu
Read More
An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno
Babban Labari, Tsaro May 25, 2026

An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai a arewa maso gabashin Najeriya sun kashe aƙalla mayaƙa 12 da ake zargin ƴan ta’adda ne tare ...

azubairu
Read More
Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash
Wassani May 25, 2026

Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash

Tauraron matashin dan wasan Barcelona, Lamine Yamal, na cikin jerin ‘yan wasan da kocin Spain, Luis de la Fuente, ya bayyana domin gasar Kofin Duniy...

Muhammad Sa'id
Read More
Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina
Babban Labari May 25, 2026

Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina

Dubban Musulmai daga sassan duniya sun fara gudanar da aikin Hajjin shekarar 1447/2026 bayan fara kwararowa zuwa Mina a ranar Litinin 8 ga watan Zul-H...

azubairu
Read More
Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC
Labaran gida, Siyasa May 25, 2026

Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC

Tsohon Sanata Kabiru Gaya ya rasa tikitin takarar Sanatan Kano ta Kudu na jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) duk da sauya sheƙarsa zuwa ja...

Muhammad Sa'id
Read More
Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna
Babban Labari May 25, 2026

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna da su yi amfani da wasu ha...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten
Babban Labari May 25, 2026

Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun sace mutane 10 a fadar Sarkin Yashikira da ke ƙaramar hukumar Baruten ...

Adamu Abdullahi
Read More
Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya.
Babban Labari May 25, 2026

Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya.

Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya.Sanarwar na cikin...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!