YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Zinedine Zidane ya rattaba hannu a matsayin sabon mai horas da tawagar kasar Faransa
Wassani

Zinedine Zidane ya rattaba hannu a matsayin sabon mai horas da tawagar kasar Faransa

Tsohon fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Faransa, Zinedine Zidane, ya rattaba hannu kan yarjejeniya domin zama sabon mai horas da tawagar ƙasar F...

Read More
Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe
Babban Labari, Tsaro

Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe

Dakarun Operation HADIN KAI sun dakile wani yunkuri na 'yan ta'addan Boko Haram/Islamic State West Africa Province (ISWAP) na karɓar haraji ba bisa k...

Read More
Yadda jami’an ‘yan sanda a Abuja suka kama wani mai suna Umaru Danda da zargin baiwa masu garkuwa da mutane miyagun kwayoyi
Tsaro

Yadda jami’an ‘yan sanda a Abuja suka kama wani mai suna Umaru Danda da zargin baiwa masu garkuwa da mutane miyagun kwayoyi

Jami’an Sashen Yaƙi da Garkuwa da Mutane na Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja sun kama wani mutum mai suna Umaru Danda, bisa zargi...

Read More
Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027
Babban Labari, Siyasa

Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027

Jam'iyyar ADC ta zaɓi ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar tarayya ta Ille/Gwadabawa, Bello Ambarura, a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamn...

Read More
Kada Ku bari 'yan sanda su binciki wayoyinku na hannu yayin binciken shinge, cewar CP Ahmed Sanusi
Babban Labari

Kada Ku bari 'yan sanda su binciki wayoyinku na hannu yayin binciken shinge, cewar CP Ahmed Sanusi

Kwamishinan 'Yan Sanda na Babban Birnin Tarayya (FCT), CP Ahmed Sanusi, ya bukaci mazauna yankin, musamman matasa, da kada su bari jami'an 'yan sanda ...

Read More
ECOWAS ta sake jaddada ƙudurinta na ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya na yankin ECO a shekarar 2027
Babban Labari

ECOWAS ta sake jaddada ƙudurinta na ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya na yankin ECO a shekarar 2027

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta sake jaddada ƙudurinta na ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya na yankin, ECO, a sheka...

Read More
Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM
Labaran Ketare, Babban Labari

Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM

Rundunar Sojin Amurka ta Tsakiya (CENTCOM) ta sanar da cewa sojojinta uku sun mutu cikin kwanaki biyu sakamakon hare-haren da ake dangantawa da Iran, ...

Read More
Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno
Labaran gida, Babban Labari

Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Borno, Usman Tar, ya tabbatar da cewa ɗalibai uku sun mutu yayin musayar wuta tsakanin dakarun sojin Najeriya da m...

Read More
An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran
Labaran Ketare

An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran

'Yan sandan lardin Sistan da Baluchistan na Iran sun sanar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe Malam Maulvi Mohammad Anwar R...

Read More
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya
Labaran Ketare

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya bayan ganawarsa da Sarki Charles na Uku a Fadar Buckingham, inda Sarkin ya ba shi umarnin kafa sabuw...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka