YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna
Labaran gida Aug 12, 2026

Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, IGP Olatunji Rilwan Disu, ya tura Mataimakin Sufeto-Janar na ’Yan Sanda, DIG Ishyaku Mohammed, jihar Osun do...

azubairu
Read More
.	Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa
Siyasa Aug 12, 2026

. Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cancanci a sake zaɓensa a shekarar 2027, bisa la’akari da sauye-sauyen tattalin arziki da a...

Sultan Bello
Read More
NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d
Labaran gida Aug 12, 2026

NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d

Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi gargaɗin yiwuwar samun ambaliyar ruwa ta ba-zata a wasu sassan ƙasar, inda ta ce jihohi 13 na cikin...

Sultan Bello
Read More
Barcelona ta kara mika tayin €60m kan dan wasan Manchester City Rodri
Wassani Aug 12, 2026

Barcelona ta kara mika tayin €60m kan dan wasan Manchester City Rodri

Dan wasan dan asalin kasar sifaniya wanda ya kasance zakakurin dan wasan duniya a gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 wanda ya gudanar a kasar Ame...

Sultan Bello
Read More
Kotun tafi da gidanka ta REMASAB ta hukunta Domino’s Pizza, FCMB, Jalsa Shop da Nasarawa Suya Spot kan karya dokokin tsafta da daurin sati biyu ko biyan tara
Labaran gida Aug 11, 2026

Kotun tafi da gidanka ta REMASAB ta hukunta Domino’s Pizza, FCMB, Jalsa Shop da Nasarawa Suya Spot kan karya dokokin tsafta da daurin sati biyu ko biyan tara

Daga cikin wuraren kasuwanci da suka gurfana a gaban Kotun Tsaftar Muhalli ta REMASAB a zagayen dake gudanarwa duk sati na wannan makon akwai Domino...

Adamu Abdullahi
Read More
Bangaren kirkire - kirkire shine kamfanin man fetur na biyu wajen Samar da kudin Shiga da aiyukan yi a Najeriya - Lai Muhammad
Nishadi Aug 11, 2026

Bangaren kirkire - kirkire shine kamfanin man fetur na biyu wajen Samar da kudin Shiga da aiyukan yi a Najeriya - Lai Muhammad

Tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Lai Mohammed, a ranar Talata ya bayyana masana’antar kirkire - kirkire ta Najeriya a matsayin kafar samun...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaban Chadi Ya Sanar da Afuwa ga Wasu Fursunoni Domin Ƙarfafa Sulhu
Babban Labari, Labaran gida Aug 11, 2026

Shugaban Chadi Ya Sanar da Afuwa ga Wasu Fursunoni Domin Ƙarfafa Sulhu

Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Idriss Déby Itno, ya sanar da cewa zai yi amfani da ikon afuwa ga wasu mutanen da aka samu da laifi tare da yanke musu...

azubairu
Read More
NHRC Ta Yi Allah-wadai da Kalaman Sheikh Jingir, Ta Buƙaci A Gurfanar da Shi
Babban Labari, Labaran gida Aug 11, 2026

NHRC Ta Yi Allah-wadai da Kalaman Sheikh Jingir, Ta Buƙaci A Gurfanar da Shi

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan Adam ta Najeriya (NHRC) ta yi Allah-wadai da wasu kalaman malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, tana mai ce...

azubairu
Read More
Kotu a Syria Ta Yanke wa Bashar al-Assad Hukuncin Kisa
Labaran Ketare Aug 11, 2026

Kotu a Syria Ta Yanke wa Bashar al-Assad Hukuncin Kisa

Wata kotu a Syria ta yanke wa tsohon shugaban ƙasar, Bashar al-Assad, hukuncin kisa ba tare da ya bayyana a gaban kotu ba, bayan ta same shi da laifu...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation ENDURING PEACE da ke aiki a Jihar Filato sun samu nasarar dakile wani kwanton bauna da ake zargin...

azubairu
Read More
Yan Sanda 10 Sun Rasa Rai bayan Arangama da Yan Bindiga a Kebbi
Babban Labari Aug 11, 2026

Yan Sanda 10 Sun Rasa Rai bayan Arangama da Yan Bindiga a Kebbi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta 10 a wani artabu da ’yan bindiga a jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya...

azubairu
Read More
Trump Ya Ce Cire Infantino Daga Shugabancin FIFA Zai Zama “Babban Kuskure”
Wassani Aug 11, 2026

Trump Ya Ce Cire Infantino Daga Shugabancin FIFA Zai Zama “Babban Kuskure”

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce zai zama “babban kuskure” idan aka cire Shugaban FIFA, Gianni Infantino, daga mukaminsa, duk da matsin lambar...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!