YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

NERC Ta Rushe Kwamitin Gudanarwar Kaduna Electric
Kasuwanci, Labaran gida Aug 11, 2026

NERC Ta Rushe Kwamitin Gudanarwar Kaduna Electric

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Najeriya, NERC, ta rushe kwamitin gudanarwar kamfanin rarraba wutar lantarki na Kaduna Electric, sakamakon matsalar ...

azubairu
Read More
Sojoji Sun Ceto Mutane 33 da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa da Su a Zamfara
Babban Labari, Tsaro Aug 10, 2026

Sojoji Sun Ceto Mutane 33 da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa da Su a Zamfara

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Fansan Yamma sun ceto mutane 33 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Tsafe ...

azubairu
Read More
Kashim Shettima Zai Shafe Mako Biyu Yana Karatu da Nazari a Lokacin Hutu
Babban Labari, Nishadi Aug 10, 2026

Kashim Shettima Zai Shafe Mako Biyu Yana Karatu da Nazari a Lokacin Hutu

Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, zai shafe makonni biyu yana karatu da yin nazari kan rayuwa da harkokin shugabanci yayin hutunsa na mak...

azubairu
Read More
Shari’ar Kisan Tupac Shakur Za Ta Fara Bayan Shekaru 30
Nishadi Aug 10, 2026

Shari’ar Kisan Tupac Shakur Za Ta Fara Bayan Shekaru 30

Batun kisan shahararren mawakin rap, Tupac Shakur, wanda ya kwashe kusan shekaru 30 ba a warware shi ba, yanzu ya shiga matakin shari’a, yayin da mu...

azubairu
Read More
Matar Gwamnan Jihar Osun ta jagoranci zanga-zangar Mata kan tashe -tashen hankula da kamen Yan jam'iyarsu gabanin zaben Gwamnan jihar
Siyasa Aug 10, 2026

Matar Gwamnan Jihar Osun ta jagoranci zanga-zangar Mata kan tashe -tashen hankula da kamen Yan jam'iyarsu gabanin zaben Gwamnan jihar

Uwargidan Gwamnan Jihar Osun, Titilola Adeleke, ta jagoranci zanga-zangar mata a jihar domin nuna adawa da abin da suka bayyana a matsayin kame-kame b...

Adamu Abdullahi
Read More
Yan sanda a Jihar kwara sun kama wata mata da ake zargin da kashe yar kishiyarta
Tsaro Aug 10, 2026

Yan sanda a Jihar kwara sun kama wata mata da ake zargin da kashe yar kishiyarta

Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta kama wata mata mai suna Sadiat Yunusa, bisa zargin ta shake ’yar mijinta mai shekaru uku, Ummaiyat har ta mutu...

Adamu Abdullahi
Read More
kuɗin hayar gida mai ɗakuna biyu a wasu manyan unguwannin Lagos Island ya yi matuƙar tashin gwauron zabi, inda ya kai Naira miliyan 17.25
Babban Labari Aug 10, 2026

kuɗin hayar gida mai ɗakuna biyu a wasu manyan unguwannin Lagos Island ya yi matuƙar tashin gwauron zabi, inda ya kai Naira miliyan 17.25

Wani sabon rahoto ya bayyana cewa kuɗin hayar gida mai ɗakuna biyu a wasu manyan unguwannin Lagos Island ya yi matuƙar tashin gwauron zabi, inda ya...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya buƙaci shugabannin addinai su yi Allah-wadai da ta’addanci da garkuwa da mutane
Babban Labari Aug 09, 2026

Tinubu ya buƙaci shugabannin addinai su yi Allah-wadai da ta’addanci da garkuwa da mutane

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya buƙaci shugabannin addinai da su ci gaba da yin magana a fili kan ta’addanci, garkuwa da mutane, ’yan bindiga, da k...

Adamu Abdullahi
Read More
Za a dawo cigaba da gudanar da shirin rigakafin cizon sauro ranar Laraba, 12 ga Agusta 2026 bayan Rahoton Kwamitin bincike da gwamnatin kano ta nada
Lafiya Aug 09, 2026

Za a dawo cigaba da gudanar da shirin rigakafin cizon sauro ranar Laraba, 12 ga Agusta 2026 bayan Rahoton Kwamitin bincike da gwamnatin kano ta nada

Gwamnatin Jihar Kano ta ƙara ƙarfafa sa-ido kan tsarin gudanar da shirin rigakafin maganin cizon sauro na Seasonal Malaria Chemoprevention (SMC) na ...

Adamu Abdullahi
Read More
NDLEA ta cafke hodar iblis da aka ɓoye cikin cajar waya zuwa Saudiyya
Babban Labari Aug 09, 2026

NDLEA ta cafke hodar iblis da aka ɓoye cikin cajar waya zuwa Saudiyya

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta ce jami’anta sun cafke wani kayan hodar iblis (cocaine) da aka ɓoye cikin cajar...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi  da zasu fafata a zaben 2027
Siyasa Aug 09, 2026

INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi da zasu fafata a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta tsawaita wa’adin miƙa sunayen ’yan takarar kujerar gwamna da na Majalisun Dokokin Jihohi da za s...

Adamu Abdullahi
Read More
SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202
Siyasa Aug 09, 2026

SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202

Ƙungiyar SERAP ta buƙaci dukkan ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta sanar sunayensu, da su bayyana ci...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!