YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojojin Najeriya Sun Lalata Wata Haramtacciyar Masana'antar Ƙera Makamai a Kebbi
Labaran Ketare, Babban Labari

Sojojin Najeriya Sun Lalata Wata Haramtacciyar Masana'antar Ƙera Makamai a Kebbi

Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar masana'antar ƙera makamai a J...

Read More
Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Tiriliyan 3.35 Cikin Watanni Biyar
Labaran gida, Babban Labari

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Tiriliyan 3.35 Cikin Watanni Biyar

Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta sanar da cewa ta tara kuɗaɗen shiga da suka kai Naira tiriliyan 3.35 tsakanin watan Janairu da Mayun shekarar 2...

Read More
Zanen 'Adire' zai maye gurbin Khaki a matsayin sabon tufafin NYSC
Labaran gida, Babban Labari

Zanen 'Adire' zai maye gurbin Khaki a matsayin sabon tufafin NYSC

Ministan Raya Matasa na Najeriya, Ayodele Olawande, ya tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta amince da wani sabon sauyi a shirin hidimar ƙasa (NYSC),...

Read More
Iran Ta Yi Allah-Wadai da Barazanar Isra'ila Kan Khamenei
Labaran Ketare, Tsaro

Iran Ta Yi Allah-Wadai da Barazanar Isra'ila Kan Khamenei

Iran ta yi Allah-wadai da kalaman da Ministan Tsaron Isra'ila, Israel Katz, ya yi kan Mojtaba Khamenei, inda ta bayyana su a matsayin barazana da ta s...

Read More
Indiya Ta Buƙaci WhatsApp Ta Jinkirta Sabon Tsarin Amfani da Sunaye
Labaran Ketare, Babban Labari

Indiya Ta Buƙaci WhatsApp Ta Jinkirta Sabon Tsarin Amfani da Sunaye

Gwamnatin Indiya ta buƙaci WhatsApp ta dakatar da ƙaddamar da wani sabon tsari da zai bai wa masu amfani da manhajar damar amfani da sunaye na musam...

Read More
Kotu Ta Tabbatar da David Mark a Matsayin Shugaban Jam'iyyar ADC
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Kotu Ta Tabbatar da David Mark a Matsayin Shugaban Jam'iyyar ADC

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tabbatar da Sanata David Mark a matsayin halastaccen shugaban jam'iyyar African Democratic Congress (ADC).Kotun ta...

Read More
Mece Ce Makomar Kuɗaɗen Masu Ajiya Bayan CBN Ta Soke Lasisin Bankuna 46?
Kasuwanci

Mece Ce Makomar Kuɗaɗen Masu Ajiya Bayan CBN Ta Soke Lasisin Bankuna 46?

Bayan Babban Bankin Najeriya (CBN) ya soke lasisin bankunan microfinance 46, ƴan Najeriya da dama sun fara nuna damuwa kan makomar kuɗaɗensu da ke ...

Read More
Jimmillar mutanen da suka mutu a Jihar Neja ya kai 48 bayan Jerin hare - hare da ramuwar gayya
Babban Labari, Tsaro

Jimmillar mutanen da suka mutu a Jihar Neja ya kai 48 bayan Jerin hare - hare da ramuwar gayya

Ƴan sanda sun bayyana cewa, an kashe aƘalla mutum 18 a jihar Neja, dake yankin Arewa ta tsakiyar Najeriya, sakamakon jerin hare-haren da ke da nasab...

Read More
Mataimakin Ministan Harkokin Waje na Iran Kazem Gharibabadi ya ce Tehran zata yi amfani da kadarorinta da amurka zata saka wajen biyan manyan bukatunta
Labaran Ketare

Mataimakin Ministan Harkokin Waje na Iran Kazem Gharibabadi ya ce Tehran zata yi amfani da kadarorinta da amurka zata saka wajen biyan manyan bukatunta

Mataimakin Ministan Harkokin Waje na Iran Kazem Gharibabadi ya ce Tehran za ta yi amfani da wasu kadarorinta da aka daskarar a Qatar wajen siyan kayay...

Read More
Sojojin Burkina Faso a ranar Laraba sun ce sun daƙile hare-haren da ƙungiyoyin ‘yanta’adda tare da kashe fiye da mahara 400
Labaran Ketare

Sojojin Burkina Faso a ranar Laraba sun ce sun daƙile hare-haren da ƙungiyoyin ‘yanta’adda tare da kashe fiye da mahara 400

Sojojin Burkina Faso a ranar Laraba sun ce sun daƙile hare-haren da ƙungiyoyin ‘yanta’adda suka kai wasu sansanonin soji a ranar 30 ga Yuni, ind...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka