YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnatin Najeriya ta bukaci dillalan man fetur dasu gaggauta rage farashin mai sakomakon faduwar farashin danyen man a duniya
Labaran gida

Gwamnatin Najeriya ta bukaci dillalan man fetur dasu gaggauta rage farashin mai sakomakon faduwar farashin danyen man a duniya

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta buƙaci masu hada-hadar man fetur a faɗin ƙasar su gaggauta rage farashin litar fetur da sauran kayayyakin mai, biyo ...

Read More
Sama da Mutane 10,000 Sun Nemi Guraben Aikin Koyarwa 1,000 a Nasarawa
Labaran gida

Sama da Mutane 10,000 Sun Nemi Guraben Aikin Koyarwa 1,000 a Nasarawa

Sama da mutum 10,000 ne suka nemi guraben aikin koyarwa 1,000 a makarantun firamare da Gwamnatin Jihar Nasarawa ta amince da ɗauka ƙarƙashin wani s...

Read More
Gwamnatin tarayya ta shawarci 'yan Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu da  su fice daga kasar idan rayuwarsu na cikin hatsari
Babban Labari

Gwamnatin tarayya ta shawarci 'yan Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu da su fice daga kasar idan rayuwarsu na cikin hatsari

Gwamnatin tarayya ta shawarci 'yan Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu da ke jin rayuwarsu na cikin hadari su yi amfani da damar jiragen da gwamnati...

Read More
Gwamnatin Tinubu ta ciyo bashin Dala biliyan 11.4 daga bankin duniya cikin shekara uku
Labaran gida

Gwamnatin Tinubu ta ciyo bashin Dala biliyan 11.4 daga bankin duniya cikin shekara uku

Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta samu rancen da ya kai Dala biliyan 11.4 daga Bankin Duniya tsakanin watan Yunin 2023 zuwa Yunin 2026, kamar yadda wan...

Read More
Ƴan bindiga sun kashe manoma tara, tare da yin garkuwa da wasu da dama a Kaduna
Tsaro

Ƴan bindiga sun kashe manoma tara, tare da yin garkuwa da wasu da dama a Kaduna

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ƴan bindiga sun kai hari a wani ƙauye da ke jihar Kaduna, inda suka kashe manoma tara tare da yin garkuwa da wasu da...

Read More
Dalilin dayasa hukumar zabe INEC ta sanar da tsawaita wa’adin rijistar masu zaɓe
Labaran gida

Dalilin dayasa hukumar zabe INEC ta sanar da tsawaita wa’adin rijistar masu zaɓe

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana dalilin da ya sa ta tsawaita wa’adin ci gaba da yin rajistar masu zaɓe (CVR) da ƙarin mak...

Read More
Amurka Za Ta Sanya Ido Kan Zaɓen Najeriya na 2027 – Ɗan Majalisar Wakilai
Labaran Ketare

Amurka Za Ta Sanya Ido Kan Zaɓen Najeriya na 2027 – Ɗan Majalisar Wakilai

Ɗan Majalisar Wakilan Amurka, Riley Moore, ya ce ƙasar Amurka za ta sanya ido sosai kan yadda za a gudanar da babban zaɓen Najeriya na shekarar 202...

Read More
Hada-Hadar Kudade
Kasuwanci

Hada-Hadar Kudade

DOLLAR ₦ 1,370UAE DIRHAM ₦ 378CEFA ₦ 2,391RIYAL ₦ 365

Read More
Tsananin Zafin Rana da Iska Sun Ƙara Rura Gobarar Daji a Kudancin Turai
Labaran Ketare

Tsananin Zafin Rana da Iska Sun Ƙara Rura Gobarar Daji a Kudancin Turai

Tsananin zafin rana da ya kai kusan digiri 40 a ma'aunin Celsius tare da iska mai ƙarfi sun ƙara rura gobarar daji a sassan kudancin Turai, lamarin ...

Read More
Trump: Netanyahu Ya San Wane Ne Jagora a Tsakaninmu
General

Trump: Netanyahu Ya San Wane Ne Jagora a Tsakaninmu

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya san wane ne jagora a tsakaninsu, yana mai jaddada cewa da...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka