YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Shin da gaske ne Kasar Iran ce ta yi Nasara a yakin gabas ta tsakiya?
Babban Labari

Shin da gaske ne Kasar Iran ce ta yi Nasara a yakin gabas ta tsakiya?

Wani sabon bincike da aka gudanar a Isra’ila ya nuna cewa mafi yawan ‘yan ƙasar na ganin Iran ce ta fi cin moriyar rikicin Gabas ta Tsakiya da ku...

Read More
Cutar Ebola ta kashe mutane 200 inda Sama da mutane 900 suka kamu a Afrika
Lafiya

Cutar Ebola ta kashe mutane 200 inda Sama da mutane 900 suka kamu a Afrika

Cutar Ebola cikin Yan kwanaki ta yi ajalin mutane sama da 200, tare da kama jimillar mutane sama da 900, a cikin ƙasashen gabashin Afrika musamman Ja...

Read More
MDD Ta Nuna Damuwa Kan Rashin Hukunta Masu Laifi a Najeriya
Labaran Ketare, Babban Labari

MDD Ta Nuna Damuwa Kan Rashin Hukunta Masu Laifi a Najeriya

Wakiliya ta musamman ta Majalisar Ɗinkin Duniya kan ’Yancin Addini ko Imani, Nazila Ghanea, ta bayyana cewa rashin hukunta masu aikata laifuka da k...

Read More
Hukumar Lafiya a matakin farko Haɗin gwiwa da shugabanin Kananun hukumomin kano sun fito da wani Daftari mai matakai shida na inganta kiwon Lafiya a jihar kano
Lafiya

Hukumar Lafiya a matakin farko Haɗin gwiwa da shugabanin Kananun hukumomin kano sun fito da wani Daftari mai matakai shida na inganta kiwon Lafiya a jihar kano

Hukumar Kula da Lafiya ta Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) tare da Shugabannin Kananan Hukumomi 44 na jihar sun amince da wani daftarin tsarin ai...

Read More
Christopher Musa Ya Jaddada Muhimmancin ’Yan Jarida a Harkokin Tsaro
Labaran gida, Tsaro

Christopher Musa Ya Jaddada Muhimmancin ’Yan Jarida a Harkokin Tsaro

Gwamnatin Tarayyar Najeriya na nazarin wani sabon tsari da zai bai wa ’yan jarida damar rakiyar jami’an soji yayin wasu zaɓaɓɓun ayyukan tsaro ...

Read More
An Ci Gaba da Kaɗa Ƙuri’a a Zaɓen Gwamnan Jihar Ekiti
Siyasa

An Ci Gaba da Kaɗa Ƙuri’a a Zaɓen Gwamnan Jihar Ekiti

Al’ummar Jihar Ekiti da ke yankin Kudu maso Yammacin Najeriya sun fara kaɗa ƙuri’unsu a zaɓen gwamna da ake gudanarwa domin zaɓar wanda zai ja...

Read More
Rikicin Liman da Kwamitin Gudanarwa Ya Jawo Rufe Masallaci a Bauchi
General

Rikicin Liman da Kwamitin Gudanarwa Ya Jawo Rufe Masallaci a Bauchi

Gwamnatin Jihar Bauchi ta ba da umarnin rufe Masallacin Ibadurrahman da ke unguwar Shingen Abba a cikin garin Bauchi, sakamakon rikicin da ya daɗe ya...

Read More
Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell Diseases Centre a Jihar Kano.
Lafiya

Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell Diseases Centre a Jihar Kano.

Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell ...

Read More
Sojojin Sama Na Najeriya Sun Kai Hari A Kan Wuraren Ƙarfin ‘Yan Ta’adda A Arewa Maso Yamma
Tsaro

Sojojin Sama Na Najeriya Sun Kai Hari A Kan Wuraren Ƙarfin ‘Yan Ta’adda A Arewa Maso Yamma

Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya ta ci gaba da gudanar da ayyukan sama masu tsanani a kan ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a yankin Arewa Maso Yamm...

Read More
Sojoji Sun Ceto Mutane 22 da aka Sace a Jihar Sokoto
Labaran gida, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 22 da aka Sace a Jihar Sokoto

Rundunar Sojoji ta Sashen 2 na Joint Task Force Northwest Operation FANSAN YAMMA ta ceto mutane 22 da aka sace a wasu ayyuka daban-daban a Jihar Sokot...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka