YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Atiku ya yabawa sojojin Najeriya kan ceto mutum 360 daga hannun Boko Haram a Borno
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 08, 2026

Atiku ya yabawa sojojin Najeriya kan ceto mutum 360 daga hannun Boko Haram a Borno

Atiku ya yabawa sojojin Najeriya kan ceto mutum 360 daga hannun Boko Haram a BornoTsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗaɗen gudanarwa na ministoci zuwa N700,000
Babban Labari, Labaran gida Jun 08, 2026

Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗaɗen gudanarwa na ministoci zuwa N700,000

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da sabbin matakan da nufinsu shi ne ƙarfafa bin ƙa’idojin kashe kuɗaɗen gwamnati da kuma inganta gaskiya da...

azubairu
Read More
Kwankwaso ya yi barazanar ficewa daga jam'iyar NDC
Siyasa Jun 08, 2026

Kwankwaso ya yi barazanar ficewa daga jam'iyar NDC

Hakan yabiyo bayan da jam’iyyar NDC ta cire wasu daga cikin ’yan takarar da tsagin Kwankwasiyya ya gabatar a Kano, tana mai cewa an karya yarjejen...

Adamu Abdullahi
Read More
Atiku ya yabawa jami'an tsaron kasarnan Kan ceto mutane daga hannun boko haram
Babban Labari Jun 08, 2026

Atiku ya yabawa jami'an tsaron kasarnan Kan ceto mutane daga hannun boko haram

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027, Atiku Abubakar, ya yabawa jami’an tsaro bisa nas...

Adamu Abdullahi
Read More
KNARDA ta yi gargaɗi ga manoma da al’ummar jihar kan wasu mutane da ke amfani da sunanta wajen karɓar kuɗi da sunan samar da tallafin noma.
Babban Labari Jun 08, 2026

KNARDA ta yi gargaɗi ga manoma da al’ummar jihar kan wasu mutane da ke amfani da sunanta wajen karɓar kuɗi da sunan samar da tallafin noma.

Hukumar Bunƙasa Noma da Raya Karkara ta Jihar Kano (KNARDA) ta yi gargaɗi ga manoma da al’ummar jihar kan wasu mutane da ke amfani da sunanta waje...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Florentino Pérez, ya sake lashe zaɓen shugabancin ƙungiyar ba tare da hamayya ba
Wassani Jun 08, 2026

Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Florentino Pérez, ya sake lashe zaɓen shugabancin ƙungiyar ba tare da hamayya ba

Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Florentino Pérez, ya sake lashe zaɓen shugabancin ƙungiyar ba tare da hamayya ba, wanda hakan ya ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Tarayya ta sauya ranar fara jigilar rukunin farko na ‘yan Najeriya da ke son dawowa daga ƙasar Afirka ta Kudu, biyo bayan  hare-haren kin jinin baki
Babban Labari Jun 08, 2026

Gwamnatin Tarayya ta sauya ranar fara jigilar rukunin farko na ‘yan Najeriya da ke son dawowa daga ƙasar Afirka ta Kudu, biyo bayan hare-haren kin jinin baki

Gwamnatin Tarayya ta sauya ranar fara jigilar rukunin farko na ‘yan Najeriya da ke son dawowa daga ƙasar Afirka ta Kudu, biyo bayan hare-haren kin...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar Hisbah ta Kano ta sanar da cewa za ta fara gudanar da gwajin lafiya ga mutanen da za su amfana da shirin auren gata
Babban Labari Jun 07, 2026

Rundunar Hisbah ta Kano ta sanar da cewa za ta fara gudanar da gwajin lafiya ga mutanen da za su amfana da shirin auren gata

Rundunar Hisbah ta Kano ta sanar da cewa za ta fara gudanar da gwajin lafiya ga mutanen da za su amfana da shirin auren gata da gwamnatin jihar ke shi...

Adamu Abdullahi
Read More
Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, Mohsen Naqvi, ya gana da ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araqchi, a birnin Tehran.
Babban Labari Jun 07, 2026

Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, Mohsen Naqvi, ya gana da ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araqchi, a birnin Tehran.

Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, Mohsen Naqvi, ya gana da ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araqchi, a birnin Tehran.Kafin ganawar tasu a d...

Adamu Abdullahi
Read More
Kasar mali ta Samar da shingayen tsaro a cikim dazuka na tsahon kilomita 40-40 tsakaninsu da cikin gari
Babban Labari Jun 07, 2026

Kasar mali ta Samar da shingayen tsaro a cikim dazuka na tsahon kilomita 40-40 tsakaninsu da cikin gari

A wani ɓangare na yaƙi da ta’addanci, ƙasar Mali ta samar da wasu shingayen jami’an tsaro a cikin dazuka, kilomita 40-40 tsakanin su da cikin g...

Adamu Abdullahi
Read More
Miyetti Allah ta yabawa Gwamna Abba Kankwato filayen kiwo 371 a fadin jihar.
Babban Labari Jun 07, 2026

Miyetti Allah ta yabawa Gwamna Abba Kankwato filayen kiwo 371 a fadin jihar.

Shugabannin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah da kungiyar ci gaban Fulani ta Najeriya sun yabawa gwamnatin Jihar Kano kan kokarin da take yi na kwato...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jihar na ci gaba da daukar matakan magance matsalar zaizayar kasa a Jihar
Babban Labari Jun 07, 2026

Gwamnatin Jihar na ci gaba da daukar matakan magance matsalar zaizayar kasa a Jihar

Gwamnatin Jihar Kano ta ce tana ci gaba da daukar matakan magance matsalar zaizayar kasa da ta dade tana addabar al’ummar Bulbula da Gayawa, lamarin...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!