YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360
Babban Labari Jun 07, 2026

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360, galibinsu mata da kananan yara, da ’yan ta’adda suka sace dag...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi gargaɗi ga duk wanda ke taimaka wa ’yan bindiga ta hanyar ba su bayanai
Babban Labari Jun 07, 2026

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi gargaɗi ga duk wanda ke taimaka wa ’yan bindiga ta hanyar ba su bayanai

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi gargaɗi ga duk wanda ke taimaka wa ’yan bindiga ta hanyar ba su bayanai, yana mai cewa gwamnati ba za ta yi...

Adamu Abdullahi
Read More
Majalisar Dattawa Najeriya ta ci alwashin gaggauta Samar da matsaya Kan batun Yan sandan jihohi
Babban Labari Jun 07, 2026

Majalisar Dattawa Najeriya ta ci alwashin gaggauta Samar da matsaya Kan batun Yan sandan jihohi

Majalisar dattijan Najeriya ta yi alƙawarin gaggauta ɗaukar mataki da kuma samun matsaya kan batun ƴan sandan jihohi, a dai-dai lokacin da matsalol...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta haramta sare bishiyoyi ba bisa ka'ida ba a harabar ARTV dake kano
Babban Labari Jun 07, 2026

Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta haramta sare bishiyoyi ba bisa ka'ida ba a harabar ARTV dake kano

Gwamnatin Jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da sare bishiyoyi ba tare da ka’ida ba a harabar gidan talabijin na jihar, Abubakar Rimi Television (A...

Adamu Abdullahi
Read More
Yan bindiga da suka yi garkuwa da Janar Abubakar rabe mai ritaya, sun bukaci a sako mutanensu uku Kafin sakinsa da matarsa
Babban Labari Jun 07, 2026

Yan bindiga da suka yi garkuwa da Janar Abubakar rabe mai ritaya, sun bukaci a sako mutanensu uku Kafin sakinsa da matarsa

Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) da matarsa, sun ruko Gwamnati ta kawo musu dauki daga hannun masu garkuwa da mutane.Koken nasu na cikin wani f...

Adamu Abdullahi
Read More
Iran ta zargi Amurka da hana tawagar ƙwallon ƙafarta halartar gasar cin kofin duniya ta 2026,
Babban Labari, Wassani Jun 06, 2026

Iran ta zargi Amurka da hana tawagar ƙwallon ƙafarta halartar gasar cin kofin duniya ta 2026,

Iran ta zargi Amurka da hana wasu manyan jami’an tawagar ƙwallon ƙafarta shiga ƙasar, duk da amincewa da bai wa ‘yan wasa da wasu ma’aikatan ...

azubairu
Read More
Iran Ta Yi Gargaɗin Rufe Mashigar Hormuz Gaba Ɗaya
Labaran Ketare, Siyasa Jun 06, 2026

Iran Ta Yi Gargaɗin Rufe Mashigar Hormuz Gaba Ɗaya

Rundunar Juyin Juya Halin Iran (IRGC) ta yi barazanar rufe Mashigar Hormuz gaba ɗaya ga zirga-zirgar jiragen da ke jigilar mai da iskar gas, yayin da...

azubairu
Read More
ICPC Ta Yi Watsi Da Buƙatar El-Rufai Ta Samun Kulawar Asibiti
General Jun 06, 2026

ICPC Ta Yi Watsi Da Buƙatar El-Rufai Ta Samun Kulawar Asibiti

Mai bai wa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai shawara kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye, ya zargi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rash...

azubairu
Read More
Dangote Ya Ƙara Yawan Man Fetur Da Matatarsa Ke Tacewa A Rana
Kasuwanci, Labaran gida Jun 05, 2026

Dangote Ya Ƙara Yawan Man Fetur Da Matatarsa Ke Tacewa A Rana

Matatar man fetur ta Dangote ta ƙara yawan ɗanyen man da take tacewa zuwa ganga 700,000 a rana, bayan wani gwajin da hukumomin da ke kula da harkoki...

azubairu
Read More
Najeriya Ta Shirya Kwaso Ƴan Ƙasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu Sakamakon Zargin Nuna Wariya
General Jun 05, 2026

Najeriya Ta Shirya Kwaso Ƴan Ƙasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu Sakamakon Zargin Nuna Wariya

Gwamnatin Najeriya ta fara shirye-shiryen kwaso sama da ƴan ƙasarta 1,000 daga Afirka ta Kudu sakamakon ƙara yawaitar tashin-tashina da zargin nuna...

azubairu
Read More
Haryanzu ana cigaba tafka muhara kan matsalar tsaro a nakeriya musamman a yankin arewa maso gabashi da kuma arewa ta tsakiya sai kuma wasu jihohi dake yankin Kudu maso yammaci
Babban Labari Jun 05, 2026

Haryanzu ana cigaba tafka muhara kan matsalar tsaro a nakeriya musamman a yankin arewa maso gabashi da kuma arewa ta tsakiya sai kuma wasu jihohi dake yankin Kudu maso yammaci

Haryanzu ana cigaba tafka muhara kan matsalar tsaro a nakeriya musamman a yankin arewa maso gabashi da kuma arewa ta tsakiya sai kuma wasu jihohi dake...

Adamu Abdullahi
Read More
MDD ta yi kira da a saki ɗalibai da malaman da aka sace a Oyo da Borno
Babban Labari Jun 05, 2026

MDD ta yi kira da a saki ɗalibai da malaman da aka sace a Oyo da Borno

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira da a saki ɗalibai da malaman da aka sace a Oyo da Borno a hare-haren da suka faru a jihohin.Mai kula da ayyukan ...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!