YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnati Ta Bayyana Sabon Tsarin Horon NYSC da Rukunoni 11 na Musamman
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnati Ta Bayyana Sabon Tsarin Horon NYSC da Rukunoni 11 na Musamman

Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsare-tsaren Manufofi, Hadiza Bala Usman, ta bayyana wasu daga cikin sauye-sauyen da ake shirin yi wa shirin bau...

Read More
Kasashen Duniya Sun Yi Alƙawarin Tallafa wa Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa
Labaran Ketare, Babban Labari

Kasashen Duniya Sun Yi Alƙawarin Tallafa wa Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa

Kasashe da dama na ci gaba da bayyana shirin ba da agaji ga Venezuela bayan girgizar ƙasa da ta afku a makon da ya gabata.Rahotanni sun nuna cewa ƙa...

Read More
An Shigar da Ƙara Kan Takardun Karatun Shugaba Tinubu a Babbar Kotun Tarayya
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

An Shigar da Ƙara Kan Takardun Karatun Shugaba Tinubu a Babbar Kotun Tarayya

Wata ƙungiya mai rajin sauye-sauye a harkokin shugabanci ta shigar da ƙara a Babbar Kotun Tarayya da ke Kano, inda ta ƙalubalanci sahihancin wasu t...

Read More
Sojoji Sun Ceto Ɗalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Ɗalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno

Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da cewa ta ceto ɗalibai da malamai 10 bayan wani hari da aka kai wata makaranta a yankin Lassa, ƙaramar hukuma...

Read More
Masana Sun Ce Sakamakon Zaɓen 2023 Ba Zai Iya Zama Madubin Na 2027 Kai Tsaye Ba
Babban Labari, Siyasa

Masana Sun Ce Sakamakon Zaɓen 2023 Ba Zai Iya Zama Madubin Na 2027 Kai Tsaye Ba

Yayin da jam'iyyun siyasa suka kammala zaɓen fitar da gwanayensu domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na 2027, wasu na ƙoƙarin hasashen sakamakon z...

Read More
Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba
Babban Labari, Tsaro

Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba

Iyalan marigayi shugaban ƙungiyar Miyetti Allah a Jihar Benue, Alhaji Ardo Risku, sun bayyana cewa har yanzu ba su samu wata tuntuɓa daga gwamnati b...

Read More
Kotu daukaka Kara dake kano ta umarci Sheikh Abduljabbar ya gabatar da litattafan da ya kafa hujja a shari’ar farko
Babban Labari

Kotu daukaka Kara dake kano ta umarci Sheikh Abduljabbar ya gabatar da litattafan da ya kafa hujja a shari’ar farko

Babbar kotun ɗaukaka ƙara dake kano dake sauraran ƙarar da Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya shigar inda yake ƙalubalantar hukuncin kis...

Read More
Atiku ya zargi cewa akwai wani sabon shiri da ake yi na hana jam'iyar ADC Shiga zaben 2027
Babban Labari

Atiku ya zargi cewa akwai wani sabon shiri da ake yi na hana jam'iyar ADC Shiga zaben 2027

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Democratic Congress, Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa akwai w...

Read More
SERAP ta bukaci  Godswil Akpabio da Tajudeen Abbas su gudanar da bincike Kan biliyan 6.3 na aiyukan mazabu da ake zargin an karkatar
Babban Labari

SERAP ta bukaci Godswil Akpabio da Tajudeen Abbas su gudanar da bincike Kan biliyan 6.3 na aiyukan mazabu da ake zargin an karkatar

Ƙungiyar SERAP ta buƙaci Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, da su miƙa zarge-zargen karkat...

Read More
Manoma a kauyuka 26 dake karamar hukumar Sabon Gari sun koka kan harajin yan bindiga kafin su samu damar noman bana
Tsaro

Manoma a kauyuka 26 dake karamar hukumar Sabon Gari sun koka kan harajin yan bindiga kafin su samu damar noman bana

A daidai lokacin da daminar bana ke kara kankama, mazauna wasu ƙauyuka 26 da ke ƙaramar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto sun bayyana cewa sun shig...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka