YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1295 articles

Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar da Shugabannin Ƙananan Hukumomi Uku Kan Zargin Karkatar da Kuɗaɗe
Babban Labari, Labaran gida Aug 04, 2026

Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar da Shugabannin Ƙananan Hukumomi Uku Kan Zargin Karkatar da Kuɗaɗe

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da shugabannin ƙananan hukumomi uku na tsawon watanni uku bisa zargin karkatar da kuɗaɗen gwamnati, amfani ...

azubairu
Read More
Air Peace Ta Ƙaddamar da Sabbin Hanyoyin Jirage Zuwa Ƙasashen Yammaci da Tsakiyar Afirka
Kasuwanci Aug 04, 2026

Air Peace Ta Ƙaddamar da Sabbin Hanyoyin Jirage Zuwa Ƙasashen Yammaci da Tsakiyar Afirka

Kamfanin sufurin jiragen sama na Air Peace ya faɗaɗa ayyukansa a yankin Afirka bayan ƙaddamar da sabbin hanyoyin zirga-zirga daga Legas zuwa Bamako...

azubairu
Read More
Wike: A Siyasa, Babu Mai Ƙarfafa Abokin Hamayya
Siyasa Aug 04, 2026

Wike: A Siyasa, Babu Mai Ƙarfafa Abokin Hamayya

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa babu ɗan siyasar da zai yi niyyar ƙarfafa abokin hamayyarsa a lokacin fafatawar s...

azubairu
Read More
Mataimakin Shugaban Ƙasa Ya Yaba da Kafa Kwalejin Barefoot Renewable Energy a Kogi
Babban Labari, Labaran gida Aug 04, 2026

Mataimakin Shugaban Ƙasa Ya Yaba da Kafa Kwalejin Barefoot Renewable Energy a Kogi

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yaba da kafa Kwalejin Barefoot Renewable Energy da ke Osara a Jihar Kogi, yana mai bayyana ta a matsayi...

azubairu
Read More
Manyan Kamfanonin Mai Sun Samu Ribar  Yayin Rikicin a Iran
Kasuwanci Aug 04, 2026

Manyan Kamfanonin Mai Sun Samu Ribar Yayin Rikicin a Iran

Manyan kamfanonin mai a duniya sun ba da rahoton ribar da ba su taɓa samu ba, sakamakon tashin farashin danyen mai da ya biyo bayan rikicin Iran.Kamf...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Lashe Lambobin Yabo 24 a Gasar Commonwealth
Babban Labari, Labaran gida Aug 04, 2026

Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Lashe Lambobin Yabo 24 a Gasar Commonwealth

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya tawagar Najeriya murnar bajintar da ta nuna a Gasar Commonwealth da aka gudanar a birnin Glasgow na ƙasar ...

azubairu
Read More
Gwamna Uba Sani Ya Bai Wa Mijin Marigayiya Ummulkhairi Gida da Tallafi
Babban Labari, Labaran gida Aug 04, 2026

Gwamna Uba Sani Ya Bai Wa Mijin Marigayiya Ummulkhairi Gida da Tallafi

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bai wa Malam Usman Aliyu, mijin marigayiya Ummulkhairi, malamar Islamiyyar da aka kashe ta hanyar ƙonawa a ...

azubairu
Read More
Shugaba Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Nasarar da Ta Samu a Gasar Commonwealth da Aka Gudanar a Glasgow
Labaran gida, Wassani Aug 04, 2026

Shugaba Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Nasarar da Ta Samu a Gasar Commonwealth da Aka Gudanar a Glasgow

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Tawagar Najeriya murnar bajintar da ta nuna a Gasar Commonwealth da aka gudanar a birnin Glasgow na ƙasar ...

azubairu
Read More
Shugaba Tinubu Zai Ƙaddamar da Aikin Titin Kaduna–Birnin Gwari Mai Tsawon Kilomita 122
Babban Labari, Labaran gida Aug 04, 2026

Shugaba Tinubu Zai Ƙaddamar da Aikin Titin Kaduna–Birnin Gwari Mai Tsawon Kilomita 122

Ana sa ran Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai aza harsashin fara aikin gina titin Kaduna zuwa Birnin Gwari mai tsawon kilomita 122, wani aiki da a...

azubairu
Read More
Ƙaramin Ministan Harkokin Waje Ya Yi Kira Ga Masu Yaɗa Labarai Su Fito da Ayyukan Ma’aikatar NTAC
Labaran gida Aug 04, 2026

Ƙaramin Ministan Harkokin Waje Ya Yi Kira Ga Masu Yaɗa Labarai Su Fito da Ayyukan Ma’aikatar NTAC

Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye, ya yi kira ga kafafen yaɗa labarai da su ƙara wayar da kan al'umma kan ayyuka...

azubairu
Read More
Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa Ta Amince da Sabon Shirin Bunkasa Kuɗaɗe na Dala Biliyan 4.5 Karkashin Project Gazelle
Babban Labari, Labaran gida Aug 04, 2026

Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa Ta Amince da Sabon Shirin Bunkasa Kuɗaɗe na Dala Biliyan 4.5 Karkashin Project Gazelle

Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa (NEC) ta amince da sake tsara bashin shirin Project Gazelle na dala biliyan 3.3 ta hanyar sabon shirin samar da kuÉ...

azubairu
Read More
Mutane Biyu Sun Nutse Bayan Ruwan Sama a Damaturu
Labaran gida Aug 04, 2026

Mutane Biyu Sun Nutse Bayan Ruwan Sama a Damaturu

Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Yobe (SEMA) ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon mamakon ruwan sama da aka yi da sanyin safiyar yau a bi...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!