YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1289 articles

Farashin ɗanyen mai nau’in Brent ya faɗi sosai bayan samun sauƙin rikicin Gabas ta Tsakiya da kuma rattaba hannu kan yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin ɓangarorin da ke rikici.
Kasuwanci, Labaran gida Jun 25, 2026

Farashin ɗanyen mai nau’in Brent ya faɗi sosai bayan samun sauƙin rikicin Gabas ta Tsakiya da kuma rattaba hannu kan yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin ɓangarorin da ke rikici.

Yayin da farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya koma matakin da yake kafin rikicin da ya ɓarke tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran, har yanzu ma...

azubairu
Read More
Mutane 32 ne suka rasu yayin da Sama da 700 suka jikkata sakamakon girgizar kasa Venezuela
Babban Labari Jun 25, 2026

Mutane 32 ne suka rasu yayin da Sama da 700 suka jikkata sakamakon girgizar kasa Venezuela

Girgizar ƙasa mai ƙarfi ta yi sanadin mutuwar mutane 32 a VenezuelaMutane 32 sun mutu yayin da wasu fiye da 700 suka jikkata sakamakon wasu tagwayen...

Adamu Abdullahi
Read More
Babbar kotun tarayya ta umarci INECT ta jaddada rajistar Jam'iyar CDA
Babban Labari Jun 25, 2026

Babbar kotun tarayya ta umarci INECT ta jaddada rajistar Jam'iyar CDA

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) da ta yi wa jam’iyyar Citizens Democratic Alliance (CDA) ri...

Adamu Abdullahi
Read More
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke neman samar da rundunonin ƴansandan jihohi
Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke neman samar da rundunonin ƴansandan jihohi

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke neman samar da rundunonin ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar, wani m...

azubairu
Read More
Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara
Babban Labari, Labaran gida, Lafiya Jun 25, 2026

Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara

Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta yi gargaɗin cewa matsalar tamowa na ci gaba da barazana ga rayuwar dubban yara a jihar Kebb...

azubairu
Read More
yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 25, 2026

yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto

Wasu 'yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Kuda-Kuda da ke Ƙaramar Hukumar Goronyo a Jihar Sokoto, inda suka kashe babban limamin ƙauyen, Liman Audu, ...

azubairu
Read More
Kafa yan sandan jihohi zai taimaka wa jihohi wajen kare al’ummarsu yadda ya kamata, musamman Kiristocin da ake tsanantawa cewar dan majalisar Amurka
Babban Labari Jun 25, 2026

Kafa yan sandan jihohi zai taimaka wa jihohi wajen kare al’ummarsu yadda ya kamata, musamman Kiristocin da ake tsanantawa cewar dan majalisar Amurka

 Dan majalisar dokokin Amurka, Riley Moore, ya yi maraba da amincewar Majalisar Dattawan Najeriya da Kudirin Gyaran Kundin Tsarin Mulki da ke nem...

Adamu Abdullahi
Read More
Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 24, 2026

Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola

Jami’an Amurka sun sanar da samar da wata allurar rigakafin cutar Ebola ta gwaji yayin da ake ci gaba da fama da ɓarkewar cutar a Jamhuriyar Dimokr...

azubairu
Read More
Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara a yau Laraba kan wani muhimmin kudirin doka da ke neman samar da rundunonin ‘yansandan jihohi
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 24, 2026

Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara a yau Laraba kan wani muhimmin kudirin doka da ke neman samar da rundunonin ‘yansandan jihohi

MAJALISAR NAJERIYA ZA TA FARA MUHAWARA KAN KUDIRIN KAFAR ‘YANSANDAN JIHOHIAna sa ran Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara a yau Laraba ka...

azubairu
Read More
Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 24, 2026

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta da aka gani a wani bidiyo suna jan ɗan gwagwarmaya kuma ɗan tak...

azubairu
Read More
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi
Babban Labari, Labaran gida Jun 24, 2026

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi 10 na jihar domin magance matsalolin tsaro da...

azubairu
Read More
Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar
Babban Labari, Lafiya Jun 24, 2026

Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar

Faransa ta sanar da tabbatar da ɓullar cutar Ebola a ƙasar bayan wani likita da ya dawo daga aikin jin ƙai a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DR C...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!