YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1294 articles

Rahotanni Sun Ce Amurka Da Saudiyya Sun Cimma Yarjejeniya Kan Makamashin Nukiliya
Babban Labari Jul 22, 2026

Rahotanni Sun Ce Amurka Da Saudiyya Sun Cimma Yarjejeniya Kan Makamashin Nukiliya

Kafafen yaɗa labarai na Amurka sun ruwaito cewa gwamnatin Shugaba Donald Trump ta cimma wata yarjejeniya da Saudiyya kan haɗin gwiwa a fannin makama...

azubairu
Read More
Nijar, Mali Da Burkina Faso Sun Nemi Karɓar Baƙuncin AFCON 2032
Babban Labari, Wassani Jul 22, 2026

Nijar, Mali Da Burkina Faso Sun Nemi Karɓar Baƙuncin AFCON 2032

Ƙasashen Jamhuriyar Nijar da Mali da Burkina Faso sun miƙa takardar haɗin gwiwa ta neman karɓar baƙuncin gasar cin Kofin Nahiyar Afirka, AFCON, t...

azubairu
Read More
Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jul 22, 2026

Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda

Wata kotu a Ghana ta yanke wa wani matashi mai shekara 26, Ebenezer Frimpong, hukuncin ɗaurin wata ɗaya a gidan yari bayan samunsa da laifin yunƙur...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Jama'a Kan Wata Farar Kumfa Da Ta Bayyana A Hanyar Kaduna–Abuja
Babban Labari, Labaran gida Jul 22, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Jama'a Kan Wata Farar Kumfa Da Ta Bayyana A Hanyar Kaduna–Abuja

Gwamnatin Tarayya ta gargadi jama'a da su guji taɓa wata farar kumfa da ta bayyana a gefen babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, bayan zargin cewa wata mo...

azubairu
Read More
Farashin Ɗanyen Mai Ya Ƙaru Sakamakon Fargabar Rikicin Gabas ta Tsakiya
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 22, 2026

Farashin Ɗanyen Mai Ya Ƙaru Sakamakon Fargabar Rikicin Gabas ta Tsakiya

Farashin ɗanyen mai na ci gaba da ƙaruwa a kasuwannin duniya yayin da rikici ke ƙara tsananta a yankin Gabas ta Tsakiya.A yau Talata, farashin mai ...

azubairu
Read More
Majalisar Wakilai Ta Ƙaddamar da Tsarin Ƙara Bai Wa Mata Damar Shiga Siyasa – Tajudeen Abbas
Siyasa Jul 22, 2026

Majalisar Wakilai Ta Ƙaddamar da Tsarin Ƙara Bai Wa Mata Damar Shiga Siyasa – Tajudeen Abbas

Kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa Majalisar ta samar da wani tsari na musamman da ke da nufin ƙara bai wa m...

Sultan Bello
Read More
Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe
Babban Labari, Siyasa Jul 21, 2026

Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'...

azubairu
Read More
Drake Ya Yi Asarar Dala Miliyan 1.5 A Caca Bayan Hasashen Argentina Ya Faskara
Nishadi Jul 21, 2026

Drake Ya Yi Asarar Dala Miliyan 1.5 A Caca Bayan Hasashen Argentina Ya Faskara

Fitaccen mawakin Kanada, Drake, ya yi asarar dala miliyan 1.5 bayan hasashen da ya yi cewa Argentina za ta lashe gasar cin Kofin Duniya ta FIFA ta 202...

azubairu
Read More
Fantami Ya Bayyana Abin Da Zai Fi Ba Muhimmanci Idan Ya Zama Gwamnan Gombe
Siyasa Jul 21, 2026

Fantami Ya Bayyana Abin Da Zai Fi Ba Muhimmanci Idan Ya Zama Gwamnan Gombe

Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya bayyana cewa idan ya samu damar zama Gwamnan Jihar Gombe, zai ...

azubairu
Read More
Iran Ta Yi Iƙirarin Kashe Sojojin Amurka A Hari Da Ta Kai Jordan
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 21, 2026

Iran Ta Yi Iƙirarin Kashe Sojojin Amurka A Hari Da Ta Kai Jordan

Rundunar Juyin Juya Halin Iran (IRGC) ta yi iƙirarin cewa harin da ta kai kan wani sansanin da sojojin Amurka ke amfani da shi a yankin Rukban na ƙa...

azubairu
Read More
Cutar Ebola Ta Bazu Zuwa Yankuna 47 A Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo
Labaran Ketare, Lafiya Jul 21, 2026

Cutar Ebola Ta Bazu Zuwa Yankuna 47 A Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Cutar Ebola da ke ɓulla a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ta bazu zuwa yankunan kiwon lafiya 47 da ke faɗin larduna biyar na Adja a lardin Ituri, a...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Amince Da Naɗin Sabbin Shugabanni Da Mambobi A Hukumomin Tarayya
General Jul 21, 2026

Tinubu Ya Amince Da Naɗin Sabbin Shugabanni Da Mambobi A Hukumomin Tarayya

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin sabbin shugabanni da mambobi 26 a hukumomi da kwamitocin gwamnatin tarayya guda 10.Daga cikin w...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!