YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1294 articles

Kotu ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga mutum uku da aka samu da laifin sace dalibai da malamai a Jihar Oyo
Kasuwanci Jul 23, 2026

Kotu ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga mutum uku da aka samu da laifin sace dalibai da malamai a Jihar Oyo

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutane uku hukuncin ɗaurin rai da rai bayan ta same su da laifin hannu a sace ɗalibai da malamai a Ƙar...

Sultan Bello
Read More
Gwamnonin Kudu maso Gabashin Kasar nan biyar sun amince tare da mara wa Shugaba Tinubu baya a  neman wa'adi na biyu
Siyasa Jul 23, 2026

Gwamnonin Kudu maso Gabashin Kasar nan biyar sun amince tare da mara wa Shugaba Tinubu baya a neman wa'adi na biyu

Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodimma, ya bayyana cewa gwamnonin jihohin Kudu maso Gabas biyar sun cimma matsaya ta mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya ...

Adamu Abdullahi
Read More
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir, ya gargadi 'yan Najeriya da kada su zaɓi Atiku a 2027
Siyasa Jul 23, 2026

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir, ya gargadi 'yan Najeriya da kada su zaɓi Atiku a 2027

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya buƙaci 'yan Najeriya da kada su goyi bayan tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abuba...

Adamu Abdullahi
Read More
Kwamitin Majalisar Wakilai ya yi Allah-wadai da dabi’un shugaban Hukumar Haraji ta Kasa, tare da  badaumarnin dakatar da daukar ma’aikata
Babban Labari Jul 23, 2026

Kwamitin Majalisar Wakilai ya yi Allah-wadai da dabi’un shugaban Hukumar Haraji ta Kasa, tare da badaumarnin dakatar da daukar ma’aikata

Kwamitin Majalisar Wakilai mai kula da Ka’idar Daidaito ta Tarayya (Federal Character) ya yi kakkausar suka kan abin da ya bayyana a matsayin "ci ga...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Takardun Lamuni Na Naira Biliyan 729 Don Fannin Wutar Lantarki
Babban Labari, Labaran gida Jul 22, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Takardun Lamuni Na Naira Biliyan 729 Don Fannin Wutar Lantarki

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da kashi na biyu na shirin takardun lamuni na naira biliyan 729 domin biyan basussukan da ake bin fannin wuta...

azubairu
Read More
Rahotanni Sun Ce Italiya Na Tattaunawa Da Pep Guardiola Kan Horar Da Tawagar Ƙasar
Babban Labari, Wassani Jul 22, 2026

Rahotanni Sun Ce Italiya Na Tattaunawa Da Pep Guardiola Kan Horar Da Tawagar Ƙasar

Rahotanni daga Italiya na cewa Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta ƙasar (FIGC) ta fara tattaunawa da tsohon kocin Manchester City, Pep Guardiola, domin yiwuwa...

azubairu
Read More
Magajin Garin New York Ya Yi Kira Da A Bi Umarnin ICC Kan Netanyahu
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 22, 2026

Magajin Garin New York Ya Yi Kira Da A Bi Umarnin ICC Kan Netanyahu

Magajin Garin New York ya bayyana cewa akwai dalilan da suka sa Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta ayyana Firaministan Isra'ila, Benjamin...

azubairu
Read More
Gwamnan Ribas Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Tinubu Da Rainbow Coalition
Babban Labari, Labaran gida Jul 22, 2026

Gwamnan Ribas Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Tinubu Da Rainbow Coalition

Gwamnan Jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana goyon bayansa ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da kuma Æ™ungiyar siyasa ta Rainbow Coalition Æ...

azubairu
Read More
Aisha Achimugu Ta Zargi EFCC Da Muzgunawa, Hukumar Na Ci Gaba Da Tuhumarta
Babban Labari, Labaran gida Jul 22, 2026

Aisha Achimugu Ta Zargi EFCC Da Muzgunawa, Hukumar Na Ci Gaba Da Tuhumarta

'Yar kasuwa kuma shugabar kamfanin Oceangate Engineering Oil & Gas Limited, Aisha Achimugu, ta zargi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ...

azubairu
Read More
FIFA Ta Fara Bincike Kan Rikicin Da Ya Biyo Bayan Wasan Ƙarshe Na Kofin Duniya
Labaran Ketare, Wassani Jul 22, 2026

FIFA Ta Fara Bincike Kan Rikicin Da Ya Biyo Bayan Wasan Ƙarshe Na Kofin Duniya

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA) ta sanar da fara bincike kan rikicin da ya biyo bayan wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya.Hukumar ta ce ta...

azubairu
Read More
Shugaban La Liga Ya Yi Kira Ga Gianni Infantino Ya Sauka Daga Muƙaminsa
Wassani Jul 22, 2026

Shugaban La Liga Ya Yi Kira Ga Gianni Infantino Ya Sauka Daga Muƙaminsa

Shugaban gasar La Liga ta Spain, Javier Tebas, ya yi kira ga Shugaban Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA), Gianni Infantino, da ya sauka daga muƙ...

azubairu
Read More
Macron Ya Yaba Da Dokar Hana Ƙananan Yara Amfani Da Kafafen Sada Zumunta A Faransa
Babban Labari, Labaran Ketare Jul 22, 2026

Macron Ya Yaba Da Dokar Hana Ƙananan Yara Amfani Da Kafafen Sada Zumunta A Faransa

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya yaba da amincewar Majalisar Dokokin ƙasar da wata doka da za ta hana yara masu ƙasa da shekara 15 amfani da ka...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!