YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Amurka Ta Fitar Da Jerin Wasu 'Yan Najeriya Da Ake Shirin Kora Daga Ƙasar
Labaran Ketare, Babban Labari

Amurka Ta Fitar Da Jerin Wasu 'Yan Najeriya Da Ake Shirin Kora Daga Ƙasar

Ma'aikatar Tsaron Cikin Gida ta Amurka (DHS) ta wallafa jerin wasu 'yan Najeriya da take shirin kora daga ƙasar, a matsayin wani ɓangare na shirin g...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Kama Wata Ƴar Chadi Bisa Zargin Kai Wa Boko Haram Miyagun Ƙwayoyi Da Giya
Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Kama Wata Ƴar Chadi Bisa Zargin Kai Wa Boko Haram Miyagun Ƙwayoyi Da Giya

Rundunar Sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Rundunar Haɗin Gwiwa ta Operation Hadin Kai sun kama wata 'yar ƙasar Chadi da ake zargi da ka...

Read More
Wike: Yawancin Ayyukan Da Muka Kammala A Abuja Tsofaffin Ayyuka Ne Da Aka Yi Watsi Da Su
Labaran gida, Babban Labari

Wike: Yawancin Ayyukan Da Muka Kammala A Abuja Tsofaffin Ayyuka Ne Da Aka Yi Watsi Da Su

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa mafi yawan ayyukan da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kammala a Abuja tsoffin ayyuka...

Read More
Janar Christopher Musa Ya Gargaɗi Jami'an Tsaro Kan Jinkirin Ɗaukar Mataki A Kan 'Yan Ta'adda
Babban Labari, Tsaro

Janar Christopher Musa Ya Gargaɗi Jami'an Tsaro Kan Jinkirin Ɗaukar Mataki A Kan 'Yan Ta'adda

Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa, ya gargaɗi jami'an tsaro da su guji jinkiri wajen ɗaukar mataki a kan 'yan ta'adda da ...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Ce Mayaƙan ISWAP Shida Sun Miƙa Wuya A Borno
Labaran gida, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Ce Mayaƙan ISWAP Shida Sun Miƙa Wuya A Borno

Rundunar Sojojin Najeriya ta bayyana cewa mayaƙan Boko Haram na tsagin ISWAP guda shida sun miƙa wuya tare da iyalansu ga dakarun Operation Hadin Ka...

Read More
Kotu Ta Tura Tsohon Shugaban Kotun Ɗa'ar Ma'aikata, Danladi Umar, Gidan Gyaran Hali
Labaran gida, Babban Labari

Kotu Ta Tura Tsohon Shugaban Kotun Ɗa'ar Ma'aikata, Danladi Umar, Gidan Gyaran Hali

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Maitama, Abuja, ta ba da umarnin tsare tsohon shugaban Kotun Ɗa'ar Ma'aikata ta Najeriya (CCT), Danladi Uma...

Read More
Iran Ta Ce A Shirye Take Ta Kare Kanta Daga Duk Wani Hari Na Amurka
Labaran Ketare, Babban Labari

Iran Ta Ce A Shirye Take Ta Kare Kanta Daga Duk Wani Hari Na Amurka

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya bayyana cewa ƙasarsa a shirye take ta kare kanta idan har Amurka ta ci gaba da kai mata hare-hare.A w...

Read More
EFCC Ta Gurfanar Da Bello Bodejo Kan Zargin Hada-Hadar Kuɗaɗe Ba Bisa Ƙa'ida Ba
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

EFCC Ta Gurfanar Da Bello Bodejo Kan Zargin Hada-Hadar Kuɗaɗe Ba Bisa Ƙa'ida Ba

Hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) ta gurfanar da shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore ta ƙasa, Bello Bodejo...

Read More
Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai
Labaran gida, Siyasa

Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai

Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta tabbatar da tsaron Peter Obi tare da gaggauta sakin tsoh...

Read More
Sufeto Janar Na 'Yan Sanda Ya Yi Kira Da A Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro Na Duniya
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Sufeto Janar Na 'Yan Sanda Ya Yi Kira Da A Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro Na Duniya

Sufeto Janar na Rundunar 'Yan Sandan Najeriya (IGP), Olatunji Rilwan Disu, ya sake jaddada aniyar Najeriya na ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin hukumomin...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka