YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Matatar Dangote Ta Fara Jigilar Fetur Kyauta Zuwa Jihohi Shida Da Abuja
Labaran gida, Kasuwanci

Matatar Dangote Ta Fara Jigilar Fetur Kyauta Zuwa Jihohi Shida Da Abuja

Matatar Man Fetur ta Dangote ta fara jigilar fetur kyauta zuwa jihohi shida a faɗin Najeriya, ciki har da Babban Birnin Tarayya, Abuja.Kamfanin Dango...

Read More
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naira Tiriliyan 11 A Matsayin Burin Kuɗaɗen Shiga Na Hukumar Kwastam A 2026
Labaran gida

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naira Tiriliyan 11 A Matsayin Burin Kuɗaɗen Shiga Na Hukumar Kwastam A 2026

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) na tara sama da Naira tiriliyan 11 a matsayin kuɗaɗen shiga na s...

Read More
EFCC Ta Miƙa Kayan Da Aka Kwato Daga Masu Laifi Ga Ma'aikatar Ilimi
Labaran gida

EFCC Ta Miƙa Kayan Da Aka Kwato Daga Masu Laifi Ga Ma'aikatar Ilimi

Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) ta miƙa wasu kayayyakin da aka ƙwato daga hannun masu aikata laifuka ga Ministan Ilim...

Read More
Yan Sanda A Kaduna Sun Kama Mutane Shida Kan Kisan Matafiya Biyu Ta Hanyar Taron Dangi
Labaran gida, Tsaro

Yan Sanda A Kaduna Sun Kama Mutane Shida Kan Kisan Matafiya Biyu Ta Hanyar Taron Dangi

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kisan wasu matafiya biyu, Muhammadu Sani da abokinsa Aliyu Mohammed, dukkansu mazauna ƙauyen U...

Read More
Majalisar Dattawa Ta Binciki Kashe-Kuɗen Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma
Labaran gida, Babban Labari

Majalisar Dattawa Ta Binciki Kashe-Kuɗen Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma

Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da Harkokin Raya Yankuna ya fara bincike kan yadda Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC) ke gudanar da harko...

Read More
Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Daular Larabawa
Labaran gida, Labaran Ketare

Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Daular Larabawa

Alamu na nuna cewa Najeriya da Daular Larabawa (UAE) na ƙara ƙarfafa alaƙar diflomasiyya da tattalin arzikinsu, yayin da ƙasashen biyu ke kammala ...

Read More
Kotun Majistare Ta Yanke Wa Direba Hukuncin Aikin Al'umma Da Tara Saboda Tukin Ganganci
Labaran gida

Kotun Majistare Ta Yanke Wa Direba Hukuncin Aikin Al'umma Da Tara Saboda Tukin Ganganci

Kotun Majistare da ke Wuse a Abuja ta yanke wa wani direba mai suna Atada Victor hukuncin yin aikin al'umma na tsawon makonni biyu, tare da biyan tara...

Read More
Ma'aikatar Tsaro Ta Bukaci Kamfanonin Tsaro Masu Zaman Kansu Su Yi Amfani Da Fasahar Tattara Bayanai
Labaran gida, Tsaro

Ma'aikatar Tsaro Ta Bukaci Kamfanonin Tsaro Masu Zaman Kansu Su Yi Amfani Da Fasahar Tattara Bayanai

Ma'aikatar Tsaro ta Tarayya ta buƙaci kamfanonin tsaro masu zaman kansu a Najeriya su rungumi amfani da fasahar zamani da tsarin tattara bayanan sirr...

Read More
Gwamna Zulum Ya Ƙaddamar Da Noman Damina Na 2026 Da Rarraba Kayan Tallafin Noma A Borno
Labaran gida

Gwamna Zulum Ya Ƙaddamar Da Noman Damina Na 2026 Da Rarraba Kayan Tallafin Noma A Borno

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ƙaddamar da shirin noman damina na shekarar 2026, tare da fara sayar da takin zamani a farashin...

Read More
Yan Sanda A Bayelsa Sun Kama Uba Da Ɗansa Da Bindigogi Huɗu Ba Bisa Ƙa'ida Ba
Tsaro

Yan Sanda A Bayelsa Sun Kama Uba Da Ɗansa Da Bindigogi Huɗu Ba Bisa Ƙa'ida Ba

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Bayelsa ta sanar da kama wasu mutane biyu, uba da ɗansa, bisa zargin mallakar bindigogi huɗu masu harbi guda (single-barr...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka