YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Jami'an tsaro a zamfara sun kashe kacalla sani yellow, kasurgumin Dan ta'adda
Tsaro

Jami'an tsaro a zamfara sun kashe kacalla sani yellow, kasurgumin Dan ta'adda

Mafarauta da hadin gwiwar rundunar JTF sun kashe wani fitaccen shugaban ‘yan bindiga da aka fi sani da Kachalla Sani Yellow.An kashe shugaban ‘yan...

Read More
Tarihin Kafuwar Rundunar Sojin Najeriya: Daga Hausawa 18 Zuwa Ɗaya Daga Cikin Manyan Rundunonin Afirka
Labaran gida, Tsaro

Tarihin Kafuwar Rundunar Sojin Najeriya: Daga Hausawa 18 Zuwa Ɗaya Daga Cikin Manyan Rundunonin Afirka

Rundunar Sojin Najeriya tana da dogon tarihi wanda ya samo asali tun zamanin mulkin mallakar Birtaniya. Abin mamaki, kafuwar rundunar ta fara ne da wa...

Read More
Sanatan Amurka Lindsey Graham Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Labaran gida, Babban Labari

Sanatan Amurka Lindsey Graham Ya Rasu Yana Da Shekaru 71

Sanata mai wakiltar jam'iyyar Republican daga jihar South Carolina a Majalisar Dattawan Amurka, Lindsey Graham, ya rasu yana da shekaru 71 bayan wata ...

Read More
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, Ya Rasu
Labaran Ketare, Babban Labari

Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, Ya Rasu

Gwamnatin Qatar ta sanar da rasuwar tsohon Sarkin ƙasar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, wanda ya rasu yana da shekaru 74 a duniya.Sheikh Hamad ya...

Read More
Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya
Wassani

Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Senegal (FSF) ta sanar da fara aikin kawo ƙarshen kwangilar kocin ƙungiyar ƙasa, Pape Thiaw, da ma'aikatansa, bayan ficew...

Read More
Wasu matasa a Maidugurin Jihar Borno, sun gudanar da zanga-zangar adawa da matsalar tsaro
Babban Labari

Wasu matasa a Maidugurin Jihar Borno, sun gudanar da zanga-zangar adawa da matsalar tsaro

Matasa da ɗalibai a Jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a ranar Lahadi domin nuna adawa da rashin tsaro, tare da kira ga ‘yan Najeriya da su mar...

Read More
Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka
Labaran Ketare

Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka

Amurka ta ƙaddamar da hare-haren soji kan wasu wurare a Iran bayan da dakarun Juyin Juya Halin Iran suka kai hari kan wani jirgin ruwan dakon kaya a ...

Read More
INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027
Siyasa

INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da tsawaita wa’adin gabatar da sunayen ‘yan takarar shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar d...

Read More
Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno
Tsaro

Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno

Rundunar Sojin Saman Nijeriya (NAF) ta ce ta kashe gomman mayaƙan ƙungiyar Boko Haram a wani jerin hare-haren sama da ta kai kan wuraren ɓuyar ƙun...

Read More
Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa

Masar da Qatar sun yi kira ga Amurka da Iran da su dawo kan teburin tattaunawa domin neman mafita ta lumana ga rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu.K...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka