YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa

Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake zaɓen Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa domin neman wa'adi na biy...

Read More
An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo
Labaran gida, Tsaro

An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo

Fadar Shugaban Ƙasa ta sanar da cewa an kuɓutar da dukkan ɗalibai da malaman makaranta da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Orire da ke jihar...

Read More
Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa
Wassani

Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horar da kungiyar, gabanin fara kakar wasannin Najeriya ta ...

Read More
Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo
Labaran gida

Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin cewa gwamnatin tarayya za ta tabbatar an hukunta duk wadanda aka kama da hannu a sace dalibai da malam...

Read More
Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba
Babban Labari

Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba

Hukumar Shari’a ta Jihar Kano ta bayyana cewa ba za ta lamunci ci gaba da buɗe masallatan Juma’a ba tare da samun amincewarta ba.Kwamishina na Bi...

Read More
Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya
Labaran Ketare

Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya

Shugaban ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdoğan, ya jaddada aniyar ƙasarsa ta ƙara ƙarfafa alaƙar haɗin gwiwa da Laberiya, musamman a fannonin ka...

Read More
Muhammad Ya Sake Zama Sunan Da Aka Fi Sanya Wa Jarirai A Ingila Da Wales
Labaran Ketare, Babban Labari

Muhammad Ya Sake Zama Sunan Da Aka Fi Sanya Wa Jarirai A Ingila Da Wales

Sunan Muhammad ya sake zama sunan da iyaye suka fi sanya wa jariran maza a Ingila da Wales a shekarar 2025.Hukumar Ƙididdiga ta Birtaniya (Office for...

Read More
Andy Burnham Ya Nemi Afuwa Kan Martanin Jam'iyyar Labour Game Da Rikicin Gaza
General

Andy Burnham Ya Nemi Afuwa Kan Martanin Jam'iyyar Labour Game Da Rikicin Gaza

Andy Burnham, wanda ake ganin na daga cikin fitattun 'yan siyasar da ka iya jagorantar Jam'iyyar Labour a nan gaba, ya nemi afuwa kan yadda jam'iyyars...

Read More
Fubara Ya Gabatar Da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 1.854 Na Shekarar 2026
Labaran gida, Babban Labari

Fubara Ya Gabatar Da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 1.854 Na Shekarar 2026

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira tiriliyan 1.854 ga Majalisar Dokokin Jihar Rivers....

Read More
Kotu a Kano ta fara sauraran karar zargin da ake yi wa Fatima Abdullahi na kashe saurayinta Isma'il sidi Buzu
Babban Labari

Kotu a Kano ta fara sauraran karar zargin da ake yi wa Fatima Abdullahi na kashe saurayinta Isma'il sidi Buzu

Kotun majistret mai lamba 2 ƙarƙashin jagorancin mai shari'a Auwal Yusuf Sulaiman, ta fara sauraron wata ƙara da gwamnatin jihar Kano, ta gurfanar ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka