YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

NYSC Ta Yaba Wa Jami’an Tsaro Bayan Ceto ’Yan Bautar Ƙasa 16 A Kogi
Babban Labari, Labaran gida Sep 01, 2026

NYSC Ta Yaba Wa Jami’an Tsaro Bayan Ceto ’Yan Bautar Ƙasa 16 A Kogi

Hukumar Kula da Masu Bautar Ƙasa ta Najeriya, NYSC, ta yaba wa jami’an tsaro da sauran ƙungiyoyin da suka taka rawa wajen samun nasarar ceto ’ya...

azubairu
Read More
Farashin man fetur ya ƙaru a Najeriya
Babban Labari, Kasuwanci Sep 01, 2026

Farashin man fetur ya ƙaru a Najeriya

An samu sabon ƙarin farashin man fetur a gidajen mai a sassan Najeriya tun daga farkon wannan mako, lamarin da ya ƙara wa masu motoci da sauran al...

azubairu
Read More
Pezeshkian ya gana da Putin a gefen taron SCO
Babban Labari, Labaran Ketare Sep 01, 2026

Pezeshkian ya gana da Putin a gefen taron SCO

Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya gana da takwaransa na Rasha, Vladimir Putin, a gefen taron Ƙungiyar Haɗin Kan Shanghai, SCO, da aka gudanar a b...

azubairu
Read More
JNI ta musanta shirin kafa Hisbah a Jos ta Arewa
Babban Labari, Labaran gida Sep 01, 2026

JNI ta musanta shirin kafa Hisbah a Jos ta Arewa

Ƙungiyar Jama’atu Nasril Islam, JNI, a Jihar Filato ta musanta rahotannin da ke cewa wata ƙungiyar Musulmi na shirin kafa hukumar Hisbah a Ƙarama...

azubairu
Read More
Kotu ta samu “Keffe D” Davis da laifin kisan Tupac Shakur
Nishadi Sep 01, 2026

Kotu ta samu “Keffe D” Davis da laifin kisan Tupac Shakur

Wata kotu a Las Vegas, jihar Nevada ta Amurka, ta samu tsohon shugaban wata ƙungiyar ’yan daba, Duane “Keffe D” Davis, da laifin kisan fitaccen...

azubairu
Read More
EFCC ta kori sama ma’aikatanta 40 cikin shekaru biyu da rabi da suka gabata bisa zargin aikata rashawa da almundahanar kuɗi
Tsaro Sep 01, 2026

EFCC ta kori sama ma’aikatanta 40 cikin shekaru biyu da rabi da suka gabata bisa zargin aikata rashawa da almundahanar kuɗi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa, EFCC, ta bayyana cewa ta kori sama da ma’aikatan ta 40 cikin shekaru biyu da rabi da suka gabata bisa...

Adamu Abdullahi
Read More
‘Yan kasuwar man fetur sun yi watsi da rahoton cewa matatar Dangote na shirin dakatar da sayar da fetur ga ‘yan kasuwar da ke shigo da man daga waje
Kasuwanci Sep 01, 2026

‘Yan kasuwar man fetur sun yi watsi da rahoton cewa matatar Dangote na shirin dakatar da sayar da fetur ga ‘yan kasuwar da ke shigo da man daga waje

‘Yan kasuwar man fetur da masu shigo da shi sun yi watsi da rahoton cewa matatar Dangote na shirin dakatar da sayar da fetur ga ‘yan kasuwar da ke...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaba Bola Tinubu, ya ce ci gaban da tattalin arzikin ƙasar ke samu ya nuna cewa sauye-sauyen da gwamnatin sa sun fara haifar da Da mai ido
Babban Labari Sep 01, 2026

Shugaba Bola Tinubu, ya ce ci gaban da tattalin arzikin ƙasar ke samu ya nuna cewa sauye-sauyen da gwamnatin sa sun fara haifar da Da mai ido

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, ya ce ci gaban da tattalin arzikin ƙasar ke samu ya nuna cewa sauye-sauyen da gwamnatin sa ta aiwatar ya fara haifar da s...

Adamu Abdullahi
Read More
NAPTIP ta ce ta ceto yara sama da 180 da aka yi safararsu daga jihohin Kaduna, Anambra, Benue, Nasarawa da wasu wurare a ƙasar nan
Tsaro Sep 01, 2026

NAPTIP ta ce ta ceto yara sama da 180 da aka yi safararsu daga jihohin Kaduna, Anambra, Benue, Nasarawa da wasu wurare a ƙasar nan

Hukumar ta bayyana cewa wasu ƙungiyoyin masu fataucin yara na yaudarar iyaye ta hanyar bayyana kansu a matsayin ma'aikatan ƙungiyoyin fararen hula m...

Adamu Abdullahi
Read More
Majalisar dokokin jihar Kano ta zartar da ƙudirin dokar kafa hukumar tattalin arziki ta jihar da Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranta.
Labaran gida Sep 01, 2026

Majalisar dokokin jihar Kano ta zartar da ƙudirin dokar kafa hukumar tattalin arziki ta jihar da Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranta.

Majalisar ta zartar da dokar kafa hukumar ne a zaman majalisar da aka gudanar a Ranar litinin bisa jagorancin shugaban ta Hon. Jibril Isma'il Falgore....

Adamu Abdullahi
Read More
Pezeshkian ya gana da Firaministan Pakistan a taron SCO
Labaran Ketare Aug 31, 2026

Pezeshkian ya gana da Firaministan Pakistan a taron SCO

Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya gana da Firaministan Pakistan, Shehbaz Sharif, a gefen taron Ƙungiyar Haɗin Kan Shanghai (SCO) da aka gudanar a...

azubairu
Read More
Sarkin Kano Sanusi II ya jagoranci Sallar Gani a karon farko
Labaran gida, Nishadi Aug 31, 2026

Sarkin Kano Sanusi II ya jagoranci Sallar Gani a karon farko

Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, ya jagoranci Sallar Gani a birnin Kano a karon farko, yayin da ɗaruruwan mahaya dawakai suka fito domin gudanar ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!