YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum Huɗu Hukuncin Kisa Kan Harin Cocin Owo
Labaran gida, Tsaro

Kotu Ta Yanke Wa Mutum Huɗu Hukuncin Kisa Kan Harin Cocin Owo

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum huɗu hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsu da laifin hannu a harin da aka kai Cocin Ka...

Read More
Harin Iran Ya Jikkata Mutum 63 a Filin Jirgin Saman Kuwait
Labaran Ketare

Harin Iran Ya Jikkata Mutum 63 a Filin Jirgin Saman Kuwait

Aƙalla mutum 63 ne suka jikkata sakamakon harin da Iran ta kai kan Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Kuwait, kamar yadda Ma’aikatar Lafiyar ƙ...

Read More
Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya
Babban Labari, Tsaro

Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya

Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba ta taƙaitu ga Kiristoci kaɗai ba, domin Mus...

Read More
Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo
Babban Labari

Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo, inda ya bayyana lamarin a m...

Read More
Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a
Babban Labari

Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙu...

Read More
Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku
Babban Labari

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku, bayan jirgin ruwansu ya samu matsala a t...

Read More
'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum
Babban Labari

'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da ake zargi...

Read More
NEMA ta ce iska mai karfi ta lalata gidaje da muhimman gine gine a Jihar kebbi
Babban Labari

NEMA ta ce iska mai karfi ta lalata gidaje da muhimman gine gine a Jihar kebbi

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da muhimman gine-ginen jama’a a garuruwa tara da ke Karamar Hukumar Augie ta Jihar Kebbi. wannan na cikin sanarwar ...

Read More
'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC
Babban Labari

'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC

Wasu yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar...

Read More
Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo

malamai a sassa daban-daban na Najeriya sun fito zanga-zanga a faɗin ƙasar, inda suke neman a gaggauta kuɓutar da ɗaliban da aka sace a jihohin Oy...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka