YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Kwamishinan 'Yan Sandan FCT Ya Gargadi Jama'a Kan Binciken Wayoyi Ba Bisa Ka'ida Ba
Labaran gida, Tsaro

Kwamishinan 'Yan Sandan FCT Ya Gargadi Jama'a Kan Binciken Wayoyi Ba Bisa Ka'ida Ba

Kwamishinan 'Yan Sandan Babban Birnin Tarayya (FCT), Ahmed Sanusi, ya gargadi mazauna Abuja, musamman matasa, da kada su amince jami'an tsaro su binci...

Read More
Qatar Ta Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Ɗora Alhakin Hare-Hare Kan Iran
Labaran Ketare

Qatar Ta Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Ɗora Alhakin Hare-Hare Kan Iran

Gwamnatin Qatar ta miƙa wa Majalisar Ɗinkin Duniya da Kwamitin Tsaro wasiƙu inda ta dora cikakken alhakin hare-haren da aka kai kan ƙasarta a kan ...

Read More
'Yan Sanda Sun Fara Bincike Kan Zargin Karɓar Cin Hanci Daga Shugaban ICPC
Labaran gida

'Yan Sanda Sun Fara Bincike Kan Zargin Karɓar Cin Hanci Daga Shugaban ICPC

Hukumar 'Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da fara bincike kan wasu jami'anta da ake zargi da neman kuɗi daga Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Ra...

Read More
An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia
Labaran Ketare, Babban Labari

An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia

Mahukunta a Indonesia sun kama mutane 19 da ake zargi da hannu a safarar jarirai kusan 34 zuwa ƙasashen waje, lamarin da ya sake jawo hankali kan mat...

Read More
Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Boko Haram/ISWAP Na Karɓar Haraji A Yobe
Labaran gida, Babban Labari

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Boko Haram/ISWAP Na Karɓar Haraji A Yobe

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun daƙile wani yunƙuri da mayaƙan Boko Haram/ISWAP suka yi na tatsar kuɗi daga al'ummomi a Jihar Yobe ta ...

Read More
Amurka ta zuba Jarin Dala 2.1 don adana al'adun Gargajiya a Najeriya
Babban Labari

Amurka ta zuba Jarin Dala 2.1 don adana al'adun Gargajiya a Najeriya

Amurka ta zuba jarin dala miliyan 1.2 cikin shekaru biyar da suka gabata domin tallafa wa ayyukan kare da adana al'adun gargajiya a jihohi 21 na Najer...

Read More
Zinedine Zidane ya rattaba hannu a matsayin sabon mai horas da tawagar kasar Faransa
Wassani

Zinedine Zidane ya rattaba hannu a matsayin sabon mai horas da tawagar kasar Faransa

Tsohon fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Faransa, Zinedine Zidane, ya rattaba hannu kan yarjejeniya domin zama sabon mai horas da tawagar ƙasar F...

Read More
Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe
Babban Labari, Tsaro

Sojoji sun kashe Yan boko haram tare da kawo karshen karbar harajin dole da suke kakabawa mutane a Yobe

Dakarun Operation HADIN KAI sun dakile wani yunkuri na 'yan ta'addan Boko Haram/Islamic State West Africa Province (ISWAP) na karɓar haraji ba bisa k...

Read More
Yadda jami’an ‘yan sanda a Abuja suka kama wani mai suna Umaru Danda da zargin baiwa masu garkuwa da mutane miyagun kwayoyi
Tsaro

Yadda jami’an ‘yan sanda a Abuja suka kama wani mai suna Umaru Danda da zargin baiwa masu garkuwa da mutane miyagun kwayoyi

Jami’an Sashen Yaƙi da Garkuwa da Mutane na Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja sun kama wani mutum mai suna Umaru Danda, bisa zargi...

Read More
Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027
Babban Labari, Siyasa

Jam'iyyar ADC ta zaɓi Bello Ambarura a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamnan Sakkwato na zaɓen 2027

Jam'iyyar ADC ta zaɓi ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar tarayya ta Ille/Gwadabawa, Bello Ambarura, a matsayin ɗan takarar mataimakin gwamn...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka