YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Tinubu ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen 2023
Babban Labari, Siyasa Aug 24, 2026

Tinubu ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen 2023

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na shekarar...

azubairu
Read More
Ministan Harkokin Wajen Syria ya ce Damascus na sa ran za a sake dawo da tattaunawa da Isra’ila kan yarjejeniyar tsaro
Labaran Ketare Aug 23, 2026

Ministan Harkokin Wajen Syria ya ce Damascus na sa ran za a sake dawo da tattaunawa da Isra’ila kan yarjejeniyar tsaro

Ministan Harkokin Wajen Syria ya ce Damascus na sa ran za a sake dawo da tattaunawa da Isra’ila kan yarjejeniyar tsaro nan ba da jimawa ba.Kwanaki k...

Adamu Abdullahi
Read More
Babu Dan kasuwa ko mai kishin Kano da zai sake zabar Gwamna Abba - Amb. Muhammad Bello Dalha
General Aug 23, 2026

Babu Dan kasuwa ko mai kishin Kano da zai sake zabar Gwamna Abba - Amb. Muhammad Bello Dalha

Dan takarar Gwamnan Jihar Kano karkashin jami'ar PDP a zaben 2027 Amb. Muhammad Bello Dalha, ya Kara da cewa, babu wani Abu A Gwamnatin APCn Kano da z...

Adamu Abdullahi
Read More
Zan tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta - Gwamna Jihar Jigawa
Labaran gida Aug 23, 2026

Zan tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta - Gwamna Jihar Jigawa

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta.Namadi, ya bayyana...

Adamu Abdullahi
Read More
Tsahon Gwamnan gombe Goje, ya bayyana cewa Har yanzu shi mamba ne na APC, Amma nan ba da jimawa ba zai bayyana matakin makomar tafiyar siyasarsa
Siyasa Aug 23, 2026

Tsahon Gwamnan gombe Goje, ya bayyana cewa Har yanzu shi mamba ne na APC, Amma nan ba da jimawa ba zai bayyana matakin makomar tafiyar siyasarsa

Tsohon Gwamnan Jihar Gombe kuma Sanatan da ke wakiltar Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya bayyana cewa har yanzu yana ci gaba da tuntubar mu...

Adamu Abdullahi
Read More
Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya
Labaran gida, Lafiya Aug 22, 2026

Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya

Jihar Imo ta samu gagarumar nasara a fannin kiwon lafiya, bayan da aka kammala tiyatar da aka yi da taimakon na’urar mutum-mutumi a karon farko a Sp...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Taya Maryam Dan’Azumi Murnar Lashe Gasar Alƙur’ani ta Duniya
Babban Labari, Labaran gida Aug 22, 2026

Tinubu Ya Taya Maryam Dan’Azumi Murnar Lashe Gasar Alƙur’ani ta Duniya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Maryam Ibrahim Dan’Azumi, ’yar asalin Jihar Gombe, murnar lashe gasar musabakar Alƙur’ani ta duniya ta...

azubairu
Read More
TikTok Ta Amince da Biyan Dala Miliyan 400 Kan Keta Sirrin Yara
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 22, 2026

TikTok Ta Amince da Biyan Dala Miliyan 400 Kan Keta Sirrin Yara

Kamfanin TikTok ya amince da biyan dala miliyan 400 domin sasanta wata ƙara da gwamnatin Amurka ta shigar kan zargin keta haƙƙin sirrin yara, a wan...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Fitar da Kwamitin Yaƙin Neman Sake Zaɓensa na 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 22, 2026

Tinubu Ya Fitar da Kwamitin Yaƙin Neman Sake Zaɓensa na 2027

A daidai lokacin da ’yan Najeriya ke fara bibiyar yadda siyasar zaɓen 2027 za ta kasance, rahotanni sun ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fitar da je...

azubairu
Read More
Iran Ta Ba Wa Wasu Tankokin Mai Na Iraqi Izinin Wucewa Mashigar Hormuz
Labaran Ketare Aug 22, 2026

Iran Ta Ba Wa Wasu Tankokin Mai Na Iraqi Izinin Wucewa Mashigar Hormuz

Iran ta ba da izini ga wasu tankokin dakon man Iraqi da su ratsa mashigar Hormuz, bayan da gwamnatin Baghdad ta yi ta neman wannan dama ta hanyoyi dab...

azubairu
Read More
Wike Ya Bukaci Magoya Bayan Tinubu Su Mayar da Hankali Kan Nasarar 2027 a Yankunansu
Babban Labari, Siyasa Aug 22, 2026

Wike Ya Bukaci Magoya Bayan Tinubu Su Mayar da Hankali Kan Nasarar 2027 a Yankunansu

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci masu ruwa da tsaki da ke goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu da su mayar da hankali waj...

azubairu
Read More
Sama da Mutum 100 Sun Bace Bayan Hare-haren ’Yan Bindiga a Neja
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 22, 2026

Sama da Mutum 100 Sun Bace Bayan Hare-haren ’Yan Bindiga a Neja

Sama da mutum 100 ne ake zargin an sace bayan wasu hare-haren da ’yan bindiga suka kai wasu kauyuka da dama a ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja, ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!