YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya sun sake samun damar cin gajiyar ayyukan aron katin waya na gaggawa
Babban Labari, Tsaro

Masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya sun sake samun damar cin gajiyar ayyukan aron katin waya na gaggawa

Masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya sun sake samun damar cin gajiyar ayyukan aron katin waya na gaggawa bayan Hukumar Kare Gasa da Kare Haƙƙin...

Read More
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya ba al'ummar jihar damar yin layya su raba nama ga mutanen da basu samu damar yin layyar ba
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya ba al'ummar jihar damar yin layya su raba nama ga mutanen da basu samu damar yin layyar ba

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya buƙaci al'ummar jihar da suka samu damar yin layya su raba nama ga mutanen da basu samu damar yin layyar ba kama...

Read More
Atiku Abubakar ya Zama Dan takarar shugaban kasa a Jam'iyar hamayya ta ADC
General

Atiku Abubakar ya Zama Dan takarar shugaban kasa a Jam'iyar hamayya ta ADC

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC domin babban zaɓen shekarar 2027.An sana...

Read More
Tinubu ya bayar da wannan umarni ne cikin saƙonsa na bikin Ranar Yara ta shekarar 2026 wato yau Laraba
General

Tinubu ya bayar da wannan umarni ne cikin saƙonsa na bikin Ranar Yara ta shekarar 2026 wato yau Laraba

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya umarci hukumomin tsaro da ma’aikatun da abin ya shafa da su ƙara ƙaimi wajen kare makarantu da ke yankunan da ake fu...

Read More
Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya

Wani rahoto daga Hukumar Kula da ‘Yancin Addini ta Amurka (USCIRF) ya yi zargin cewa akwai kusan masu ɗauke da makamai 30,000 da ke gudanar da hare...

Read More
Kashim Shettima  ya roki Yan Najeriya da su cigaba da hakuri da gwamnatin Shugaba Tinubu
General

Kashim Shettima ya roki Yan Najeriya da su cigaba da hakuri da gwamnatin Shugaba Tinubu

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima ya sake jaddada kudirin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na rage wa ‘yan Najeriya radadin matsin tattal...

Read More
Zamu yi duk mai yuwa wajen dawo da malamai da Dalibai da aka sace a Oyo - seyi Makinde
Babban Labari

Zamu yi duk mai yuwa wajen dawo da malamai da Dalibai da aka sace a Oyo - seyi Makinde

Gwamnan Jihar Oyo Seyi Makinde, ya tabbatarwa iyaye da al'ummar juharsa cewa Gwamnatinsa za ta yi duk mai yuwa wajen ganin ta kubutar da dukkan y...

Read More
Shugaban Tunisia shugaba Kais Saied ya yi afuwa ga ɗan majalisar dokokin ƙasar da aka yankewa hukuncin ɗaurin watanni takwas Sabida Yana sukarsa
Babban Labari

Shugaban Tunisia shugaba Kais Saied ya yi afuwa ga ɗan majalisar dokokin ƙasar da aka yankewa hukuncin ɗaurin watanni takwas Sabida Yana sukarsa

Afuwar da shugaba Kais Saied ya yi masa na cikin shagulgulan sallar layya da ake gudanarwa a ƙasar a yau Laraba.A watan Faburairu dai aka yankewa Sai...

Read More
EFCC ta mika sale Mamman gidan gyaran Hali na kuje dake Abuja
General

EFCC ta mika sale Mamman gidan gyaran Hali na kuje dake Abuja

Hukumar EFFC Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Nijeriya ta mika tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, zuwa Gidan Gyaran Hali na Kuje da ke Abuja...

Read More
Tinubu ya gana da wasu gwamnoni a Legas bayan nasarar da ya yi a zaɓen fidda gwani
General

Tinubu ya gana da wasu gwamnoni a Legas bayan nasarar da ya yi a zaɓen fidda gwani

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi baƙuncin tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim, a gidansa da ke Ikoyi a jihar Legas bayan nas...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka