YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Rundunar ’Yan Sandan Nasarawa Ta Gargadi Jam’iyyun Siyasa Kan Tashin Hankali
Babban Labari, Siyasa, Tsaro Aug 25, 2026

Rundunar ’Yan Sandan Nasarawa Ta Gargadi Jam’iyyun Siyasa Kan Tashin Hankali

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Nasarawa ta gargadi jam’iyyun siyasa da su guji duk wani mataki da ka iya kawo cikas ga zaman lafiya ko jefa rayukan ja...

azubairu
Read More
Gwamnatin Nasarawa Ta Haɗa Kai da Masu Zuba Jari Domin Noman Shinkafa
Kasuwanci Aug 25, 2026

Gwamnatin Nasarawa Ta Haɗa Kai da Masu Zuba Jari Domin Noman Shinkafa

Gwamnatin Jihar Nasarawa ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da masu zuba jari domin tabbatar da nasarar noman shinkafa a babbar gonar Jangwa-Agwatashi da ...

azubairu
Read More
Oluremi Tinubu Ta Bukaci ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Tausayi a Maulidi
Labaran gida Aug 25, 2026

Oluremi Tinubu Ta Bukaci ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Tausayi a Maulidi

Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya, Oluremi Tinubu, ta buƙaci Musulman ƙasar da su yi koyi da rayuwa da koyarwar Annabi Muhammad (S.A.W) yayin da su...

azubairu
Read More
Jirgin Sojojin Amurka Ya Sauka A Moscow, Kremlin Ta Ce Ba Ta San Dalilin Zuwa Ba
Labaran Ketare Aug 25, 2026

Jirgin Sojojin Amurka Ya Sauka A Moscow, Kremlin Ta Ce Ba Ta San Dalilin Zuwa Ba

Fadar shugaban ƙasar Rasha ta ce ba ta da wani bayani kan dalilin da ya sa wani jirgin jigilar kaya na sojojin Amurka ya sauka a filin jirgin Vnukovo...

azubairu
Read More
Indiya Za Ta Fitar Da Albasa Daga Rumbunan Gwamnati Domin Rage Farashi
Babban Labari, Kasuwanci Aug 25, 2026

Indiya Za Ta Fitar Da Albasa Daga Rumbunan Gwamnati Domin Rage Farashi

Gwamnatin Indiya ta ce za ta fitar da wani kaso na albasar da ta jibge a rumbunan ajiyarta, domin ƙara yawan kayan a kasuwanni tare da rage tashin fa...

azubairu
Read More
Maulidi: Tinubu ya buƙaci ’yan Najeriya su dage da addu’o’in neman zaman lafiya
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Aug 25, 2026

Maulidi: Tinubu ya buƙaci ’yan Najeriya su dage da addu’o’in neman zaman lafiya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ’yan ƙasar da su ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun mafita ga matsalolin tsaro da sau...

azubairu
Read More
Auta MG Boy: “Shirin Bana Ba Wasa Ba Ne, Burina Na Kai Waƙar Hausa Matakin Duniya”
Nishadi Aug 25, 2026

Auta MG Boy: “Shirin Bana Ba Wasa Ba Ne, Burina Na Kai Waƙar Hausa Matakin Duniya”

A cikin wata tattaunawa ta musamman da ArewaTracks ta yi da fitaccen mawakin Hausa, Auta MG Boy, ya yi bayani kan asalin sunansa, waƙoƙin da suka ta...

azubairu
Read More
Malaman addini da siyasar 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 25, 2026

Malaman addini da siyasar 2027

A tsawon shekaru, malaman addini sun kasance cikin fitattun muryoyin da al’umma ke saurare a Najeriya, musamman a yankunan Arewa, inda suke da gagar...

azubairu
Read More
Netanyahu, Iran ta yi yunƙurin kashe ɗaya daga cikin ’ya’yana
Labaran Ketare Aug 25, 2026

Netanyahu, Iran ta yi yunƙurin kashe ɗaya daga cikin ’ya’yana

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya yi ikirarin cewa Iran ta yi yunƙurin kashe ɗaya daga cikin ’ya’yansa maza biyu, sai dai bai bayy...

azubairu
Read More
Gwamnan Jihar Bayelsa Douye Diri ya bukaci Musulmi su yi riko da koyarwar Annabi Muhammad (SAW)
Babban Labari Aug 25, 2026

Gwamnan Jihar Bayelsa Douye Diri ya bukaci Musulmi su yi riko da koyarwar Annabi Muhammad (SAW)

Gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya bukaci Musulmi da su yi amfani da bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) wajen tunani da kuma aiwatar da k...

Adamu Abdullahi
Read More
Dino malaye ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mukku fara Shirin ficewa daga Vila gabanin zaben 2027 - Dino Malaye ga shugaban kasa Tinubu
General Aug 25, 2026

Dino malaye ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mukku fara Shirin ficewa daga Vila gabanin zaben 2027 - Dino Malaye ga shugaban kasa Tinubu

Wani jigo a jam’iyyar ADC, Dino Melaye, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da mukarrabansa da su fara tattara kayansu daga Fadar Shugaban Ƙasa.Ya na mai...

Adamu Abdullahi
Read More
Yadda aka Angano gawar wani Dan acaba dan asalin Karamar hukumar bagwai a wani kango a Abuja
General Aug 25, 2026

Yadda aka Angano gawar wani Dan acaba dan asalin Karamar hukumar bagwai a wani kango a Abuja

An gano gawar wani Dan acaba mai suna Nura Yusuf, Wanda akai zargin ya bata makonni da suka gabata a wani kango bayan ya dauki wasu fasinja zuwa hanya...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!