YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Nijeriya Za Ta Binciki Manyan Kamfanonin Fasaha Kan Amfani Da Labaran Kafofin Yaɗa Labarai
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Nijeriya Za Ta Binciki Manyan Kamfanonin Fasaha Kan Amfani Da Labaran Kafofin Yaɗa Labarai

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Hukumar Kula da Gogayya da Kare Haƙƙin Masu Amfani da Kayayyaki ta Nijeriya (FCCPC) da ta gudanar da bi...

Read More
Iran Ta Buɗe Ƙofa Ga Masu Son Shigar Da Ƙorafi Kan Rashin Khamenei
Labaran Ketare

Iran Ta Buɗe Ƙofa Ga Masu Son Shigar Da Ƙorafi Kan Rashin Khamenei

Ministan Shari'a na Iran, Amin Hossein Rahimi, ya bayyana cewa gwamnati ta samar da hanyoyin da za su bai wa 'yan ƙasar damar shigar da ƙorafe-ƙora...

Read More
Trump: Za Mu Iya Murƙushe Iran Cikin Ƙanƙanin Lokaci, Amma Na Fi Son Yarjejeniya
Labaran Ketare

Trump: Za Mu Iya Murƙushe Iran Cikin Ƙanƙanin Lokaci, Amma Na Fi Son Yarjejeniya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ƙasarsa na da ƙarfin da za ta iya murƙushe Iran cikin ƙanƙanin lokaci, amma ya ce ya fi son a warw...

Read More
Macron Na Cikin Ƙoshin Lafiya Bayan Fashe-fashe A Damascus
Labaran Ketare

Macron Na Cikin Ƙoshin Lafiya Bayan Fashe-fashe A Damascus

Gwamnatin Faransa ta tabbatar da cewa Shugaba Emmanuel Macron na cikin ƙoshin lafiya bayan wasu fashe-fashe biyu da suka afku a birnin Damascus na ƙ...

Read More
"Yunkurin kare Gbajabiamila da Gwamnatin Tinubu takeyi shike nuni karara da gazawarta - Atiku Abubakar
Siyasa

"Yunkurin kare Gbajabiamila da Gwamnatin Tinubu takeyi shike nuni karara da gazawarta - Atiku Abubakar

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ƙara jefa kanta cikin abin kunya da sh...

Read More
A ranar litinin za a yi addu’ar cika shekara da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari
Babban Labari

A ranar litinin za a yi addu’ar cika shekara da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari

Tsohon mai taimaka wa tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari kan harkokin yaɗa labarai, Bashir Ahmad, ya sanar da shirin gudanar da addu'o'i da taron...

Read More
Jam'iyyar ADC a Kano ta sauke shugabanninta tare da naɗa Umar Bala Umar Kwalwa a matsayin sabon shugaban riƙo.
Siyasa

Jam'iyyar ADC a Kano ta sauke shugabanninta tare da naɗa Umar Bala Umar Kwalwa a matsayin sabon shugaban riƙo.

Jam'iyyar ADC a Kano ta sauke shugabanninta tare da naɗa Umar Bala Umar Kwalwa a matsayin sabon shugaban riƙo."Ɗan Takarar Gwamnan ADC a Kano Na Ta...

Read More
Tanzaniya Ta Tura Sojoji Da Ƴansanda Gabanin Zanga-zangar Ƙasa
Labaran Ketare, Babban Labari

Tanzaniya Ta Tura Sojoji Da Ƴansanda Gabanin Zanga-zangar Ƙasa

Gwamnatin Tanzaniya ta tura dakarun soji da jami’an ‘yansanda zuwa manyan biranen ƙasar gabanin wata zanga-zangar ƙasa da aka shirya gudanarwa r...

Read More
Matatar Dangote Ta Fitar da Man Jirgin Sama na Naira Biliyan 757 Zuwa Turai
Babban Labari, Kasuwanci

Matatar Dangote Ta Fitar da Man Jirgin Sama na Naira Biliyan 757 Zuwa Turai

Matatar Man Dangote ta ci gaba da faɗaɗa kasuwancinta a duniya, bayan da ta fitar da man jirgin sama da darajarsa ta kai kusan naira biliyan 757 zuw...

Read More
Za a Kafa Gwamnatin Farar Hula a Gaza Bayan Hamas Ta Miƙa Ragamar Mulki
Labaran Ketare

Za a Kafa Gwamnatin Farar Hula a Gaza Bayan Hamas Ta Miƙa Ragamar Mulki

Ƙungiyar Hamas ta sanar da rusa kwamitin da ke kula da harkokin gwamnatin Gaza, a wani mataki da ake kallon zai ba da damar kafa gwamnatin farar hula...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka