YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo
Babban Labari Jun 03, 2026

Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo, inda ya bayyana lamarin a m...

Adamu Abdullahi
Read More
Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a
Babban Labari Jun 03, 2026

Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙu...

Adamu Abdullahi
Read More
Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku
Babban Labari Jun 03, 2026

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku, bayan jirgin ruwansu ya samu matsala a t...

Adamu Abdullahi
Read More
'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum
Babban Labari Jun 03, 2026

'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da ake zargi...

Adamu Abdullahi
Read More
NEMA ta ce iska mai karfi ta lalata gidaje da muhimman gine gine a Jihar kebbi
Babban Labari Jun 03, 2026

NEMA ta ce iska mai karfi ta lalata gidaje da muhimman gine gine a Jihar kebbi

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da muhimman gine-ginen jama’a a garuruwa tara da ke Karamar Hukumar Augie ta Jihar Kebbi. wannan na cikin sanarwar ...

Adamu Abdullahi
Read More
'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC
Babban Labari Jun 03, 2026

'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC

Wasu yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar...

Adamu Abdullahi
Read More
Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 02, 2026

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo

malamai a sassa daban-daban na Najeriya sun fito zanga-zanga a faɗin ƙasar, inda suke neman a gaggauta kuɓutar da ɗaliban da aka sace a jihohin Oy...

azubairu
Read More
Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno
Labaran gida, Tsaro Jun 02, 2026

Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno

Gwamnatin Najeriya na ci gaba da fuskantar matsin lamba kan rashin kuɓutar da ɗaliban makaranta 42 da aka sace a jihar Borno, waɗanda har yanzu ke ...

azubairu
Read More
An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya
Labaran Ketare, Tsaro Jun 02, 2026

An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya

An harbe mutane biyu a garin Nanyuki da ke tsakiyar Kenya yayin da ake ci gaba da zanga-zanga kan shirin Amurka na kafa cibiyar killace masu Ebola a w...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano ta amince da daukar matakan da suka dace na rage karfin ambaliyar ruwa a kano, bayan Rahoton NEMA
Babban Labari Jun 02, 2026

Gwamnatin Kano ta amince da daukar matakan da suka dace na rage karfin ambaliyar ruwa a kano, bayan Rahoton NEMA

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana cewa yankuna 178 da ke cikin kananan hukumomi 28 na Jihar Kano na cikin hadarin fuskantar ambal...

Adamu Abdullahi
Read More
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi
Babban Labari, Tsaro Jun 02, 2026

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kuɓutar da fasinjoji 23 da wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka sace a kan hanyar Ayegunle zuwa Bunu, a ƙaramar ...

azubairu
Read More
Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 02, 2026

Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sanar da sabuwar majalisar ministocin ƙasar, wadda ta haɗa da wasu jiga-jigan da suka yi aiki a ƙarƙas...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!