YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 02, 2026

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su ɗauki matsalar tsananin yanayin zafi da muhimmanci...

azubairu
Read More
Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko
Labaran Ketare, Siyasa Jun 02, 2026

Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko

Shugaban Benin Ya Kai Ziyarar Aiki Ta Farko Nijar Domin Farfaɗo da DangantakaSabon shugaban Jamhuriyar Benin, Romuald Wadagni, zai kai ziyarar aiki t...

azubairu
Read More
Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya
Labaran Ketare, Lafiya Jun 02, 2026

Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya

Shugaban WHO Ya Ziyarci Yankin da Ebola Ta Fi Kamari a DRCShugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya kai ziyara gabashin ...

azubairu
Read More
Cikin Shekaru Uku, Farashin Fetur a Nijeriya Ya Ninka Sau Da Dama — Rahoto
Babban Labari, Kasuwanci Jun 02, 2026

Cikin Shekaru Uku, Farashin Fetur a Nijeriya Ya Ninka Sau Da Dama — Rahoto

Farashin Fetur Ya Tashi da Kashi 643% Cikin Shekaru Uku a Mulkin Tinubu — RahotoFarashin man fetur a Nijeriya ya ƙaru da kashi 643 cikin 100 tsakan...

azubairu
Read More
Shugaba Tinubu ya yabawa rundunar sojin ruwan kasarnan a bikin cikarta Shekaru 70 da kafuwa I
Babban Labari Jun 02, 2026

Shugaba Tinubu ya yabawa rundunar sojin ruwan kasarnan a bikin cikarta Shekaru 70 da kafuwa I

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Rundunar Sojin Ruwan ƙasar wacce aka ayyana a matsayin ta ɗaya a Afrika, bayan da aka kwashe tsawon sh...

Adamu Abdullahi
Read More
A yau majisar wakilai ta koma zama kuma a yau din Yan Majalisar 13 suka sauya sheka zuwa jam'iyu daban-daban
Babban Labari Jun 02, 2026

A yau majisar wakilai ta koma zama kuma a yau din Yan Majalisar 13 suka sauya sheka zuwa jam'iyu daban-daban

Majalisar Wakilan Nijeriya ta koma zaman majalisa bayan hutun makonni hudu da ta yi, inda aka samu sauya sheƙar wasu mambobin ta 13 zuwa wasu jam'iyy...

Adamu Abdullahi
Read More
An gudanar da taron fahimtar juna tsakanin Fulani makiyaya da Mutanen Harbo Tsohuwa a Jihar jigawa
Babban Labari Jun 02, 2026

An gudanar da taron fahimtar juna tsakanin Fulani makiyaya da Mutanen Harbo Tsohuwa a Jihar jigawa

Manoman garin Harbo Tsohuwa da kewaye a Jihar Jigawa sun gabatar da manyan korafe-korafe guda hudu kan Fulani makiyaya a wani taron fahimtar juna da a...

Adamu Abdullahi
Read More
Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga
Babban Labari Jun 02, 2026

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa...

Adamu Abdullahi
Read More
Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji
Babban Labari Jun 02, 2026

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daj...

Adamu Abdullahi
Read More
Cutar kwalara tayi ajalin Sama da mutane 40 a Jihar Borno
Babban Labari Jun 02, 2026

Cutar kwalara tayi ajalin Sama da mutane 40 a Jihar Borno

Annaboar cutar kwalara ta yi ajalin sama da mutum 40, inda fiye da mutane 3,000 a ƙauyuka da unguwanni 139 da ke ƙananan hukumomi bakwai na jihar Bo...

Adamu Abdullahi
Read More
Wike ya danganta kiwon shanu a Abuja da matsalolin tsaro
General Jun 01, 2026

Wike ya danganta kiwon shanu a Abuja da matsalolin tsaro

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana kiwon shanu barkatai a cikin birnin Abuja a matsayin batu da ya shafi tsaron ƙasa, yana...

azubairu
Read More
Ma'aikatar Lafiya ta jihar kano ta kafa wani sashi na kula da inganta lafiyar mata a lokacin jinin Al'ada
Babban Labari Jun 01, 2026

Ma'aikatar Lafiya ta jihar kano ta kafa wani sashi na kula da inganta lafiyar mata a lokacin jinin Al'ada

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta sanar da kafa wani sashe na musamman da zai mayar da hankali wajen inganta lafiya da walwalar mata musamnan‘yan...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!