YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu
Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

‘Mun kafa tubalin warware matsalolin Najeriya’ — Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta shimfiɗa tubalin magance matsalolin da suka daɗe suna addabar ƙasar, duk da cewa har yan...

azubairu
Read More
WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya May 29, 2026

WHO ta nemi ƙarin tallafi domin yaƙi da cutar Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya nemi ƙarin kuɗaɗe domin taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo wajen ya...

azubairu
Read More
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.
Babban Labari, Tsaro May 29, 2026

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yaba wa al’umma, gwamnatin jihar da hukumomin tsaro bisa yadda aka gudanar da bukukuwan Eid El Kabir na shekarar 2026.

A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, rundunar ta miƙa godiyarta ga gwamnatin jihar Kano bisa goyon baya da...

azubairu
Read More
Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba
Babban Labari, Labaran Ketare May 29, 2026

Dalilin daya sa Hukumar Tarayyar Turai ba za ta taɓa zama mai shiga tsakani ko yin sulhu tsakanin Rasha da Ukraine ba

Babban jami'in manufofin kasashen waje na kungiyar, Kaja Kallas, shi ne ya bayyana haka bayan taron ministocin harkokin wajen ƙungiyar da aka yi a ƙ...

Adamu Abdullahi
Read More
Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin  magance matsalar tsaro a kasar nan.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 29, 2026

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin magance matsalar tsaro a kasar nan.

Ministan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu maki 70 cikin 100 kan kokarin...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya ɗora mana ɗan takara
Babban Labari, Siyasa May 29, 2026

Tinubu ya ɗora mana ɗan takara

Siyasar Jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ana kallonta a matsayin siyasa mai cike da ƙalubale da ke yawan bai wa gwamnoni kunya, inda a...

azubairu
Read More
Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya
Labaran gida May 29, 2026

Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya

Gwamnatin ƙaramar hukumar Mokwa a jihar Neja ta umarci mazauna yankunan da ambaliya ta shafa a bara da su fice daga wuraren saboda barazanar sake auk...

azubairu
Read More
Hukumar Hisbah ta kama wani mutum bisa zargin yi wa yarinya mai shekara 11 fyaɗe
Labaran gida May 29, 2026

Hukumar Hisbah ta kama wani mutum bisa zargin yi wa yarinya mai shekara 11 fyaɗe

Hisbah a ƙaramar hukumar Dutsinma da ke jihar Katsina ta kama wani mutum bisa zargin yi wa wata yarinya mai shekara 11 fyaɗe a unguwar Bakin Sabuwar...

azubairu
Read More
Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi
Babban Labari, Labaran Ketare May 28, 2026

Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi

Amurka na ƙara matsa wa Iran lamba ta hanyar sabbin matakan takunkumin tattalin arziƙi, da nufin tilasta mata buɗe Mashigar Hormuz.Sakataren Kuɗin...

azubairu
Read More
Atiku ya ziyarci Amaechi bayan lashe tikitin takarar ADC
Babban Labari, Siyasa May 28, 2026

Atiku ya ziyarci Amaechi bayan lashe tikitin takarar ADC

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, wanda ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a ranar Laraba, ya kai...

azubairu
Read More
Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 28, 2026

Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?

Wani rahoto da ake danganta shi da Amurka ya yi zargin cewa wasu Fulani masu ɗauke da makamai na ci gaba da mamaye gonakin Kiristoci tare da kai hare...

azubairu
Read More
NLC ta soki gwamnati kan matsalar tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki
Babban Labari, Labaran gida May 28, 2026

NLC ta soki gwamnati kan matsalar tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki

Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana damuwarta kan ci gaba da tabarbarewar matsalar tsaro da kuma ƙalubalen tattalin arziki da ake fuskant...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!