YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1294 articles

Dakarun sojin najeriya sunyi nasarar damke wasu bakin haure bisa zarginsu da hannu da ta'addanci - Bwala
Tsaro Jul 18, 2026

Dakarun sojin najeriya sunyi nasarar damke wasu bakin haure bisa zarginsu da hannu da ta'addanci - Bwala

Mai bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara kan yaɗa labarai, Daniel Bwala, ya ce dakarun sojin Nijeriya sun kama wasu baƙin haure da ake zargi da ...

Sultan Bello
Read More
Takaddama ta ɓarke tsakanin Hisbah da Hukumar Tace Fina-finai kan sana'ar "downloading" a Kano
Babban Labari, Nishadi Jul 17, 2026

Takaddama ta ɓarke tsakanin Hisbah da Hukumar Tace Fina-finai kan sana'ar "downloading" a Kano

Takaddama ta ɓarke tsakanin Hukumar Hisbah ta Jihar Kano da Hukumar Tace Fina-finai da Ɗab'i ta Jihar Kano kan ikon da ya shafi sana'ar tura fina-fi...

azubairu
Read More
INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin zaɓen 2027
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin zaɓen 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa tana nazarin yiwuwar gudanar da zaɓen shugaban ƙasa na gwaji kafin babban zaɓen sheka...

azubairu
Read More
Sakatare Janar na MDD ya yi Allah wadai da hare-haren kan gine-ginen fararen hula a Iran
Babban Labari, Lafiya Jul 17, 2026

Sakatare Janar na MDD ya yi Allah wadai da hare-haren kan gine-ginen fararen hula a Iran

Sakatare Janar na Majalisar ÆŠinkin Duniya (MDD), Antonio Guterres, ya bayyana cewa bai dace a kai hare-hare kan gine-ginen fararen hula ba, yayin da ...

azubairu
Read More
Amurka ta tsaurara dokokin zama ga ɗaliban ƙasashen waje
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

Amurka ta tsaurara dokokin zama ga ɗaliban ƙasashen waje

Gwamnatin Amurka ƙarƙashin Shugaba Donald Trump ta sanar da sabbin ƙa'idoji da za su tsaurara dokokin zama da karatu ga ɗaliban ƙasashen waje da ...

azubairu
Read More
Kotu ta yi watsi da ƙarar neman INEC ta amince da kwamitin riƙon ƙwaryar PDP na Kabiru Turaki
Babban Labari, Labaran gida Jul 17, 2026

Kotu ta yi watsi da ƙarar neman INEC ta amince da kwamitin riƙon ƙwaryar PDP na Kabiru Turaki

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wasu shugabannin Jam'iyyar PDP suka shigar, wadda ke neman a tilasta wa Hukumar Zaɓe Mai Za...

azubairu
Read More
Kotun Koli ta bada umarnin kwace kadarorin Emefiele tare da kudi fiye da dala miliyan 2
Labaran gida Jul 17, 2026

Kotun Koli ta bada umarnin kwace kadarorin Emefiele tare da kudi fiye da dala miliyan 2

Kotun Koli ta tabbatar da hukuncin ƙwace wasu kadarori da kuɗaɗe da suka haura dala miliyan biyu da ake dangantawa da tsohon Gwamnan Babban Bankin ...

Sultan Bello
Read More
Karo na biyu, Kasar Iran ta gargadi kasashen gulf kan baiwa Amurka damar kai mata hari
Labaran Ketare Jul 17, 2026

Karo na biyu, Kasar Iran ta gargadi kasashen gulf kan baiwa Amurka damar kai mata hari

Iran ta gargaɗi ƙasashen yankin Gulf kada su bari Amurka ta yi amfani da yankunansu ko sararin samaniyarsu ko kuma gaɓoɓin ruwansu wajen kai hari ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da shirin dala biliyan $3.05 domin rage talauci da bunkasa tattalin arziki
Labaran gida Jul 17, 2026

Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da shirin dala biliyan $3.05 domin rage talauci da bunkasa tattalin arziki

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya Æ™addamar da wasu manyan shirye-shirye biyar da darajarsu ta kai kusan dala biliyan 3.05, domin rage talauci, Æ...

Sultan Bello
Read More
An sayar da rigar da Pele ya sanya a wasan karshe na Kofin Duniya na 1958 kan dala miliyan $4.9
Wassani Jul 17, 2026

An sayar da rigar da Pele ya sanya a wasan karshe na Kofin Duniya na 1958 kan dala miliyan $4.9

Rigar da fitaccen gwarzon ƙwallon ƙafa na Brazil, Pele, ya sanya a wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya ta shekarar 1958, ta zama rigar ƙwallon ƙaf...

Sultan Bello
Read More
Faransa ta ce ta’azzarar almundahana ne yasa ta daukar tsauraran matakan biza ga daliban kasar kamaru
Labaran Ketare Jul 17, 2026

Faransa ta ce ta’azzarar almundahana ne yasa ta daukar tsauraran matakan biza ga daliban kasar kamaru

Ofishin jakadancin Faransa a Kamaru ya fitar da sanarwa da ke bayyana cewar, ya ɗauki matakin tsaurara ƙa’idojin bai wa ɗaliban biza ne saboda ta...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Kano ya tallafa wa mahautan jihar da Naira miliyan 100, tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zaman
Labaran gida Jul 16, 2026

Gwamnatin Kano ya tallafa wa mahautan jihar da Naira miliyan 100, tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zaman

Gwamnan Jihar Kano ya bai wa mahautan jihar tallafin Naira miliyan 100 tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zamani domin inganta harkokin k...

Sultan Bello
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!