YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1294 articles

Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya
Wassani Jul 12, 2026

Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Senegal (FSF) ta sanar da fara aikin kawo ƙarshen kwangilar kocin ƙungiyar ƙasa, Pape Thiaw, da ma'aikatansa, bayan ficew...

azubairu
Read More
Wasu matasa a Maidugurin Jihar Borno, sun gudanar da zanga-zangar adawa da matsalar tsaro
Babban Labari Jul 12, 2026

Wasu matasa a Maidugurin Jihar Borno, sun gudanar da zanga-zangar adawa da matsalar tsaro

Matasa da ɗalibai a Jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a ranar Lahadi domin nuna adawa da rashin tsaro, tare da kira ga ‘yan Najeriya da su mar...

Adamu Abdullahi
Read More
Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka
Labaran Ketare Jul 12, 2026

Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka

Amurka ta ƙaddamar da hare-haren soji kan wasu wurare a Iran bayan da dakarun Juyin Juya Halin Iran suka kai hari kan wani jirgin ruwan dakon kaya a ...

Sultan Bello
Read More
INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027
Siyasa Jul 12, 2026

INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da tsawaita wa’adin gabatar da sunayen ‘yan takarar shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar d...

Sultan Bello
Read More
Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno
Tsaro Jul 12, 2026

Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno

Rundunar Sojin Saman Nijeriya (NAF) ta ce ta kashe gomman mayaƙan ƙungiyar Boko Haram a wani jerin hare-haren sama da ta kai kan wuraren ɓuyar ƙun...

Sultan Bello
Read More
Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Jul 11, 2026

Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa

Masar da Qatar sun yi kira ga Amurka da Iran da su dawo kan teburin tattaunawa domin neman mafita ta lumana ga rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu.K...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa Jul 11, 2026

Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake zaɓen Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa domin neman wa'adi na biy...

azubairu
Read More
An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo
Labaran gida, Tsaro Jul 11, 2026

An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo

Fadar Shugaban Ƙasa ta sanar da cewa an kuɓutar da dukkan ɗalibai da malaman makaranta da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Orire da ke jihar...

azubairu
Read More
Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa
Wassani Jul 11, 2026

Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horar da kungiyar, gabanin fara kakar wasannin Najeriya ta ...

Sultan Bello
Read More
Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo
Labaran gida Jul 11, 2026

Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin cewa gwamnatin tarayya za ta tabbatar an hukunta duk wadanda aka kama da hannu a sace dalibai da malam...

Sultan Bello
Read More
Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba
Babban Labari Jul 10, 2026

Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba

Hukumar Shari’a ta Jihar Kano ta bayyana cewa ba za ta lamunci ci gaba da buɗe masallatan Juma’a ba tare da samun amincewarta ba.Kwamishina na Bi...

Adamu Abdullahi
Read More
Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya
Labaran Ketare Jul 10, 2026

Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya

Shugaban ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdoğan, ya jaddada aniyar ƙasarsa ta ƙara ƙarfafa alaƙar haɗin gwiwa da Laberiya, musamman a fannonin ka...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!