YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1294 articles

Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai
Labaran gida, Siyasa Jul 09, 2026

Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai

Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta tabbatar da tsaron Peter Obi tare da gaggauta sakin tsoh...

azubairu
Read More
Sufeto Janar Na 'Yan Sanda Ya Yi Kira Da A Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro Na Duniya
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jul 09, 2026

Sufeto Janar Na 'Yan Sanda Ya Yi Kira Da A Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro Na Duniya

Sufeto Janar na Rundunar 'Yan Sandan Najeriya (IGP), Olatunji Rilwan Disu, ya sake jaddada aniyar Najeriya na ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin hukumomin...

azubairu
Read More
Matatar Dangote Ta Fara Jigilar Fetur Kyauta Zuwa Jihohi Shida Da Abuja
Kasuwanci, Labaran gida Jul 08, 2026

Matatar Dangote Ta Fara Jigilar Fetur Kyauta Zuwa Jihohi Shida Da Abuja

Matatar Man Fetur ta Dangote ta fara jigilar fetur kyauta zuwa jihohi shida a faɗin Najeriya, ciki har da Babban Birnin Tarayya, Abuja.Kamfanin Dango...

azubairu
Read More
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naira Tiriliyan 11 A Matsayin Burin Kuɗaɗen Shiga Na Hukumar Kwastam A 2026
Labaran gida Jul 08, 2026

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naira Tiriliyan 11 A Matsayin Burin Kuɗaɗen Shiga Na Hukumar Kwastam A 2026

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) na tara sama da Naira tiriliyan 11 a matsayin kuɗaɗen shiga na s...

azubairu
Read More
EFCC Ta Miƙa Kayan Da Aka Kwato Daga Masu Laifi Ga Ma'aikatar Ilimi
Labaran gida Jul 08, 2026

EFCC Ta Miƙa Kayan Da Aka Kwato Daga Masu Laifi Ga Ma'aikatar Ilimi

Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) ta miƙa wasu kayayyakin da aka ƙwato daga hannun masu aikata laifuka ga Ministan Ilim...

azubairu
Read More
Yan Sanda A Kaduna Sun Kama Mutane Shida Kan Kisan Matafiya Biyu Ta Hanyar Taron Dangi
Labaran gida, Tsaro Jul 08, 2026

Yan Sanda A Kaduna Sun Kama Mutane Shida Kan Kisan Matafiya Biyu Ta Hanyar Taron Dangi

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kisan wasu matafiya biyu, Muhammadu Sani da abokinsa Aliyu Mohammed, dukkansu mazauna ƙauyen U...

azubairu
Read More
Majalisar Dattawa Ta Binciki Kashe-Kuɗen Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma
Babban Labari, Labaran gida Jul 08, 2026

Majalisar Dattawa Ta Binciki Kashe-Kuɗen Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma

Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da Harkokin Raya Yankuna ya fara bincike kan yadda Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC) ke gudanar da harko...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Daular Larabawa
Labaran gida, Labaran Ketare Jul 08, 2026

Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Daular Larabawa

Alamu na nuna cewa Najeriya da Daular Larabawa (UAE) na ƙara ƙarfafa alaƙar diflomasiyya da tattalin arzikinsu, yayin da ƙasashen biyu ke kammala ...

azubairu
Read More
Kotun Majistare Ta Yanke Wa Direba Hukuncin Aikin Al'umma Da Tara Saboda Tukin Ganganci
Labaran gida Jul 08, 2026

Kotun Majistare Ta Yanke Wa Direba Hukuncin Aikin Al'umma Da Tara Saboda Tukin Ganganci

Kotun Majistare da ke Wuse a Abuja ta yanke wa wani direba mai suna Atada Victor hukuncin yin aikin al'umma na tsawon makonni biyu, tare da biyan tara...

azubairu
Read More
Ma'aikatar Tsaro Ta Bukaci Kamfanonin Tsaro Masu Zaman Kansu Su Yi Amfani Da Fasahar Tattara Bayanai
Labaran gida, Tsaro Jul 08, 2026

Ma'aikatar Tsaro Ta Bukaci Kamfanonin Tsaro Masu Zaman Kansu Su Yi Amfani Da Fasahar Tattara Bayanai

Ma'aikatar Tsaro ta Tarayya ta buƙaci kamfanonin tsaro masu zaman kansu a Najeriya su rungumi amfani da fasahar zamani da tsarin tattara bayanan sirr...

azubairu
Read More
Gwamna Zulum Ya Ƙaddamar Da Noman Damina Na 2026 Da Rarraba Kayan Tallafin Noma A Borno
Labaran gida Jul 08, 2026

Gwamna Zulum Ya Ƙaddamar Da Noman Damina Na 2026 Da Rarraba Kayan Tallafin Noma A Borno

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ƙaddamar da shirin noman damina na shekarar 2026, tare da fara sayar da takin zamani a farashin...

azubairu
Read More
Yan Sanda A Bayelsa Sun Kama Uba Da Ɗansa Da Bindigogi Huɗu Ba Bisa Ƙa'ida Ba
Tsaro Jul 08, 2026

Yan Sanda A Bayelsa Sun Kama Uba Da Ɗansa Da Bindigogi Huɗu Ba Bisa Ƙa'ida Ba

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Bayelsa ta sanar da kama wasu mutane biyu, uba da ɗansa, bisa zargin mallakar bindigogi huɗu masu harbi guda (single-barr...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!