YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Yansanda Sun Gano Maɓoyar Masu Ƙera Bindigogin Farauta a Yobe
Labaran gida, Tsaro

Yansanda Sun Gano Maɓoyar Masu Ƙera Bindigogin Farauta a Yobe

Rundunar Ƴansandan Najeriya reshen Jihar Yobe ta sanar da gano wani haramtaccen wurin ƙera makamai a garin Potiskum, tare da kama mutane bakwai da a...

Read More
Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50

Wata sanarwa kan ayyukan dakarun Najeriya da kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya samu a ranar Laraba ta bayyana cewa sojojin sun samu gagarum...

Read More
Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo

Majalisar Dokokin Najeriya Ta Yi Kira da A Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Malamai da Aka Sace a Oyo da BornoMajalisar Dokokin Najeriya ta buƙaci gw...

Read More
Kotu Ta Yanke Wa Mutum Huɗu Hukuncin Kisa Kan Harin Cocin Owo
Tsaro, Labaran gida

Kotu Ta Yanke Wa Mutum Huɗu Hukuncin Kisa Kan Harin Cocin Owo

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum huɗu hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsu da laifin hannu a harin da aka kai Cocin Ka...

Read More
Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya
Babban Labari, Tsaro

Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya

Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba ta taƙaitu ga Kiristoci kaɗai ba, domin Mus...

Read More
Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo

malamai a sassa daban-daban na Najeriya sun fito zanga-zanga a faɗin ƙasar, inda suke neman a gaggauta kuɓutar da ɗaliban da aka sace a jihohin Oy...

Read More
Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno
Labaran gida, Tsaro

Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno

Gwamnatin Najeriya na ci gaba da fuskantar matsin lamba kan rashin kuɓutar da ɗaliban makaranta 42 da aka sace a jihar Borno, waɗanda har yanzu ke ...

Read More
An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya
Tsaro, Labaran Ketare

An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya

An harbe mutane biyu a garin Nanyuki da ke tsakiyar Kenya yayin da ake ci gaba da zanga-zanga kan shirin Amurka na kafa cibiyar killace masu Ebola a w...

Read More
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kuɓutar da fasinjoji 23 da wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka sace a kan hanyar Ayegunle zuwa Bunu, a ƙaramar ...

Read More
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton Bauna Ga ‘Yan Sanda, Sun Kashe Biyu a Anambra

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan jami’an ‘yan sanda a hanyar Amansea–Ndiora–Ndiukwuenu–Awa–Ufuma da ke karamar hukumar Orumba South a ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka