YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

’Yan Sandan Jigawa sun ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame da suka gudanar a sassan jihar
Tsaro Aug 30, 2026

’Yan Sandan Jigawa sun ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame da suka gudanar a sassan jihar

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta kama mutane 17 kan zargin aikata laifuka daban-daban, tare da ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame d...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jigawa ta fara gudanar da jarabawar da ta tsara ta kwamfuta ga mutum 2,370  da za a dauka malaman tsangayu
Babban Labari Aug 30, 2026

Gwamnatin Jigawa ta fara gudanar da jarabawar da ta tsara ta kwamfuta ga mutum 2,370 da za a dauka malaman tsangayu

Gwamnatin Jihar Jigawa ta fara gudanar da jarabawar da ta tsara ta kwamfuta ga mutum 2,370 da aka tantance domin ɗaukar malaman makarantun Tsangaya 5...

Adamu Abdullahi
Read More
Ayatollah Mojtaba Khamenei na Iran, ya yi gargaɗi ga ƙasashen Larabawa kan dabarun rarrabuwar kai da amurka ke amfani da shi a yankin
Labaran Ketare Aug 30, 2026

Ayatollah Mojtaba Khamenei na Iran, ya yi gargaɗi ga ƙasashen Larabawa kan dabarun rarrabuwar kai da amurka ke amfani da shi a yankin

Jagoran Juyin Juya Hali na Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei, ya yi gargaɗi ga ƙasashen Larabawa, inda ya bayyana cewa ƙasashen Amurka da Isra'ila n...

Adamu Abdullahi
Read More
Wani sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ce ke kan gaba a fannin zuba jarin mai da iskar gas a Afirka,
Kasuwanci Aug 30, 2026

Wani sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ce ke kan gaba a fannin zuba jarin mai da iskar gas a Afirka,

Rahoton ya ce Najeriya ce ke kan gaba a fannin zuba jarin mai da iskar gas a Afirka, wanda jimillarsa ta kai dala biliyan 221 a faɗin nahiyar.Wannan ...

Adamu Abdullahi
Read More
Kungiyar likitoci ta kasa ta bayyana fargabar ficewar wasu  dalibanta dake daf da kammala karatunsu zuwa kasashen waje
Lafiya Aug 30, 2026

Kungiyar likitoci ta kasa ta bayyana fargabar ficewar wasu dalibanta dake daf da kammala karatunsu zuwa kasashen waje

Kungiyar Likitocin Najeriya (NMA) ta bayyana cewa wasu daliban likitanci na fara shirin barin Najeriya zuwa kasar waje tun kafin su kammala karatunsu,...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta fitar da Jerin sunayen mutane 12 dake neman  takarar kujerar Gwamnan jihar Kwara a zaben 2027
Siyasa Aug 30, 2026

INEC ta fitar da Jerin sunayen mutane 12 dake neman takarar kujerar Gwamnan jihar Kwara a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta bayyana sunayen ’yan takarar kujerar gwamnan Jihar Kwara guda 12 da mataimakansu, domin zaɓen gwamna...

Adamu Abdullahi
Read More
Yadda Yan bindiga suka save Sarkin Noman Kano Alhaji Yusuf Nadabo tare da kashe mutane uku a Chiromawa
Tsaro Aug 30, 2026

Yadda Yan bindiga suka save Sarkin Noman Kano Alhaji Yusuf Nadabo tare da kashe mutane uku a Chiromawa

’Yan bindiga sun kashe mutane uku, sun raunata biyar tare da sace Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Nadabo Chiromawa, a wani hari da suka kai ga...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnati Ta Gargadi Al’ummomi 915 Kan Barazanar Ambaliyar Ruwa
Babban Labari, Labaran gida Aug 29, 2026

Gwamnati Ta Gargadi Al’ummomi 915 Kan Barazanar Ambaliyar Ruwa

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta gargadi al’ummomi 915 da ke cikin jihohi 19 da Babban Birnin Tarayya Abuja kan yiwuwar fuskantar babbar barazanar amb...

azubairu
Read More
IGP Ya Tura Babban Jami’in ’Yan Sanda Neja Domin Jagorantar Aikin Ceto Masu Ibada
Babban Labari, Tsaro Aug 29, 2026

IGP Ya Tura Babban Jami’in ’Yan Sanda Neja Domin Jagorantar Aikin Ceto Masu Ibada

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya tura Mataimakin Sufeto-Janar na ’Yan Sandan da ke kula da Shiyya ta 7, Victor Olaiya, zuwa...

azubairu
Read More
Amurka Na Shirin Janye Sojoji Kimanin 200 Daga Najeriya
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro Aug 29, 2026

Amurka Na Shirin Janye Sojoji Kimanin 200 Daga Najeriya

Ma’aikatar Tsaron Amurka, Pentagon, na shirin janye kimanin sojojin Amurka 200 daga Najeriya, watanni bayan tura su kasar domin taimakawa wajen yaki...

azubairu
Read More
Yan Sanda Sun Kama Likitoci Biyu Kan Zargin Safarar Mutane Da Cire Ƙoda A Nasarawa
Labaran gida, Lafiya Aug 29, 2026

Yan Sanda Sun Kama Likitoci Biyu Kan Zargin Safarar Mutane Da Cire Ƙoda A Nasarawa

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da hannu a wata ƙungiyar safarar mutane da kuma cire sassan jikin bil’adama ...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Nemi Kotun Amurka Ta Hana Fitar Da Takardun Binciken FBI Da DEA
Babban Labari, Labaran gida Aug 29, 2026

Tinubu Ya Nemi Kotun Amurka Ta Hana Fitar Da Takardun Binciken FBI Da DEA

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi wata kotun tarayya a Amurka da ta hana Ma’aikatar Shari’a ta ƙasar (DOJ), FBI da DEA fitar da wasu ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!