YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da shirin dala biliyan $3.05 domin rage talauci da bunkasa tattalin arziki
Labaran gida

Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da shirin dala biliyan $3.05 domin rage talauci da bunkasa tattalin arziki

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya Æ™addamar da wasu manyan shirye-shirye biyar da darajarsu ta kai kusan dala biliyan 3.05, domin rage talauci, Æ...

Read More
An sayar da rigar da Pele ya sanya a wasan karshe na Kofin Duniya na 1958 kan dala miliyan $4.9
Wassani

An sayar da rigar da Pele ya sanya a wasan karshe na Kofin Duniya na 1958 kan dala miliyan $4.9

Rigar da fitaccen gwarzon ƙwallon ƙafa na Brazil, Pele, ya sanya a wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya ta shekarar 1958, ta zama rigar ƙwallon ƙaf...

Read More
Faransa ta ce ta’azzarar almundahana ne yasa ta daukar tsauraran matakan biza ga daliban kasar kamaru
Labaran Ketare

Faransa ta ce ta’azzarar almundahana ne yasa ta daukar tsauraran matakan biza ga daliban kasar kamaru

Ofishin jakadancin Faransa a Kamaru ya fitar da sanarwa da ke bayyana cewar, ya ɗauki matakin tsaurara ƙa’idojin bai wa ɗaliban biza ne saboda ta...

Read More
Gwamnatin Kano ya tallafa wa mahautan jihar da Naira miliyan 100, tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zaman
Labaran gida

Gwamnatin Kano ya tallafa wa mahautan jihar da Naira miliyan 100, tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zaman

Gwamnan Jihar Kano ya bai wa mahautan jihar tallafin Naira miliyan 100 tare da yin alkawarin gina musu sabuwar kasuwar zamani domin inganta harkokin k...

Read More
Gbajabiamila ya nemi shugaban hukumar bogi Adeniyi Adeyemi ya biya shi diyyar Naira biliyan 15 kan zargin bata masa suna
Siyasa

Gbajabiamila ya nemi shugaban hukumar bogi Adeniyi Adeyemi ya biya shi diyyar Naira biliyan 15 kan zargin bata masa suna

Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, ya buƙaci Adeniyi Adeyemi, wanda ake zargi da ikirarin jagorantar wata hukumar bogi a ...

Read More
Atiku ya bukaci a dakatar da Umahi tare da gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila
Siyasa

Atiku ya bukaci a dakatar da Umahi tare da gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila

Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya umarci Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya sauka d...

Read More
Chadi ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga 'yan Afirka
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Chadi ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga 'yan Afirka

Gwamnatin Jamhuriyar Chadi ta sanar da cewa za ta daina buƙatar takardar izinin shiga ƙasar (Visa) ga dukkan 'yan ƙasashen nahiyar Afirka, a wani m...

Read More
Tarayyar Turai da Ukraine sun ƙulla yarjejeniya kan ƙera jiragen sama marasa matuƙa
Labaran Ketare

Tarayyar Turai da Ukraine sun ƙulla yarjejeniya kan ƙera jiragen sama marasa matuƙa

Shugabar Hukumar Tarayyar Turai, Ursula von der Leyen, ta sanar da Æ™ulla wata gagarumar yarjejeniya tsakanin Tarayyar Turai (EU) da Ukraine domin haÉ...

Read More
An ji fashe-fashe a sassan Iran yayin da Amurka ta ƙaddamar da sabbin hare-hare
Labaran Ketare, Babban Labari

An ji fashe-fashe a sassan Iran yayin da Amurka ta ƙaddamar da sabbin hare-hare

An ji ƙarar fashewar abubuwa a sassa daban-daban na Iran, ciki har da yankunan da ke kusa da Tekun Fasha, bayan da rundunar sojin Amurka ta sanar da ...

Read More
Majalisar Dokokin Faransa ta amince da ƙudirin taimaka wa wasu marasa lafiya su kawo ƙarshen rayuwarsu
General

Majalisar Dokokin Faransa ta amince da ƙudirin taimaka wa wasu marasa lafiya su kawo ƙarshen rayuwarsu

Majalisar Dokokin Faransa ta amince da wani ƙudiri da zai ba da damar taimaka wa wasu marasa lafiya da ke cikin mawuyacin hali su kawo ƙarshen rayuw...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka