YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

ASBON ta ce  matsakaitan sana’o’i miliyan biyu ne suka rufe harkokinsu cikin shekaru uku na gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu
Babban Labari

ASBON ta ce matsakaitan sana’o’i miliyan biyu ne suka rufe harkokinsu cikin shekaru uku na gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Kungiyar Masu Kananan sana’oi ta Najeriya (ASBON) ta bayyana cewa kimanin kananan da matsakaitan sana’o’i miliyan biyu ne suka rufe harkoki...

Read More
Abba ya ce gwamnatinsa ta cika kashi 90 cikin 100 na alƙawuran da ta ɗauka
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Abba ya ce gwamnatinsa ta cika kashi 90 cikin 100 na alƙawuran da ta ɗauka

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta aiwatar da kusan kashi 90 cikin 100 na alƙawuran da ta ɗauka wa al’ummar jiha...

Read More
Gwamnatin Kano za ta matarsa Dutsen Dala da Goron cibiyoyin bincike na tarih
Babban Labari

Gwamnatin Kano za ta matarsa Dutsen Dala da Goron cibiyoyin bincike na tarih

Gwamnatin Jihar Kano ta fara shirin mayar da dutsen Dala da Goron Dutse cibiyoyin binciken tarihi da yawon bude ido domin bunkasa harkokin tarihi da a...

Read More
NDC ta tsayar da Peter Obi da Kwankwaso takara a zaɓen 2027
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

NDC ta tsayar da Peter Obi da Kwankwaso takara a zaɓen 2027

Jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) ƙarƙashin jagorancin Sanata Seriake Dickson ta ayyana tsohon gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, a matsa...

Read More
PDP ta bayyana dalilin tsayar da Jonathan takarar shugaban ƙasa a 2027
Babban Labari, Siyasa

PDP ta bayyana dalilin tsayar da Jonathan takarar shugaban ƙasa a 2027

Wani ɓangare na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Tanimu Turaki ya bayyana dalilan da suka sa ya ayyana tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan...

Read More
Gen Christopher Musa mai ritaya, ya ce Gwamnati zata cigaba da yin duk mai yuwa wajen ganin an ceto mutanen da a akayi garkuwa da su a Najeriya
Babban Labari

Gen Christopher Musa mai ritaya, ya ce Gwamnati zata cigaba da yin duk mai yuwa wajen ganin an ceto mutanen da a akayi garkuwa da su a Najeriya

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro za su ci gaba da yin duk mai...

Read More
AMNESTY ta horas da matasa 30 Kan Yadda zasu gano tare da bayar da rohoton take hakkin Dan Adam
Babban Labari

AMNESTY ta horas da matasa 30 Kan Yadda zasu gano tare da bayar da rohoton take hakkin Dan Adam

‎Kungiyar kare hakkin dan adama ta Amnesty International, ta horas da matasa 30 a jihar Cross River kan hanyoyin kare hakkokin dan Adam da kuma yadd...

Read More
Kasar china zata fara hukunta mutanen dake bayyana dukiyarsu a kafafen sada zumunta
Babban Labari

Kasar china zata fara hukunta mutanen dake bayyana dukiyarsu a kafafen sada zumunta

Matakin ya biyo bayan yawaitar masu daukaka ko shuhura wato influencers dake bayyan dukuyar da suka mallaka a kafafen sada zumunta.Ƙasar na sa ido ka...

Read More
Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo
Labaran gida, Siyasa

Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo

Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar NDC kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya soki Gwamna Abba Kabir Yusuf, inda ya zar...

Read More
Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari
Labaran gida, Babban Labari

Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na duba yiwuwar ƙara mafi ƙar...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka