YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo
Babban Labari

NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana goyon bayanta ga yajin aikin gama gari da Kungiyar Malaman Najeriya (NUT) ta fara a fadin kasar, tare da...

Read More
Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120

Ma’aikatar Harkokin Wajen Ghana Ta Samar da Guraben Aiki 120 Ga Waɗanda Aka Maido Daga Afirka Ta KuduMa’aikatar Harkokin Wajen Ghana ta samar da ...

Read More
Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50

Wata sanarwa kan ayyukan dakarun Najeriya da kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya samu a ranar Laraba ta bayyana cewa sojojin sun samu gagarum...

Read More
Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo

Majalisar Dokokin Najeriya Ta Yi Kira da A Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Malamai da Aka Sace a Oyo da BornoMajalisar Dokokin Najeriya ta buƙaci gw...

Read More
Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Iran ta amince ba za ta nemi mallakar makaman nukiliya ba, yana mai bayyana cewa Mojtaba Khamenei, ɗan Jagoran Add...

Read More
Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya
Babban Labari, Tsaro

Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya

Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba ta taƙaitu ga Kiristoci kaɗai ba, domin Mus...

Read More
Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo
Babban Labari

Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo, inda ya bayyana lamarin a m...

Read More
Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a
Babban Labari

Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙu...

Read More
Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku
Babban Labari

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku, bayan jirgin ruwansu ya samu matsala a t...

Read More
'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum
Babban Labari

'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da ake zargi...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka