YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM
Labaran Ketare, Babban Labari

Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM

Rundunar Sojin Amurka ta Tsakiya (CENTCOM) ta sanar da cewa sojojinta uku sun mutu cikin kwanaki biyu sakamakon hare-haren da ake dangantawa da Iran, ...

Read More
An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran
Labaran Ketare

An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran

'Yan sandan lardin Sistan da Baluchistan na Iran sun sanar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe Malam Maulvi Mohammad Anwar R...

Read More
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya
Labaran Ketare

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya bayan ganawarsa da Sarki Charles na Uku a Fadar Buckingham, inda Sarkin ya ba shi umarnin kafa sabuw...

Read More
Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka
Labaran Ketare, Tsaro

Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka

Ma'aikatar Lafiya ta Iran ta ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren sama da Amurka ta kai ya haura mutum 50, yayin da sama da mutum 500 s...

Read More
Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana

Hukumomi a ƙasar Guyana sun ce wani jirgin ruwa da ke ɗauke da fasinja 116 ya nutse a gabar Tekun Atlantika, inda kawo yanzu aka ceto mutum takwas k...

Read More
Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro

Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta daƙile wani hari da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan wani sansanin soji da ke ƙauyen Logomani a ƙaramar hukum...

Read More
Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 ta afku a kudancin Iran
Labaran Ketare

Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 ta afku a kudancin Iran

Hukumar agajin gaggawa ta Red Crescent a Iran ta ce wata girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 a ma'aunin Richter ta afku a yankin Saland da ke lardin K...

Read More
Ana sa ran Donald Trump zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya
Labaran Ketare, Wassani

Ana sa ran Donald Trump zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya

Ana sa ran shugaban Amurka, Donald Trump, zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya tsakanin Spain da Argentina a ranar Lahadi, inda ake sa ran ...

Read More
Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar

Hukumomi a arewacin Mali sun ce mayaƙan Tuareg masu neman ɓallewa tare da mayaƙan ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi sun kashe aƙalla sojojin Mali ...

Read More
Karo na biyu, Kasar Iran ta gargadi kasashen gulf kan baiwa Amurka damar kai mata hari
Labaran Ketare

Karo na biyu, Kasar Iran ta gargadi kasashen gulf kan baiwa Amurka damar kai mata hari

Iran ta gargaɗi ƙasashen yankin Gulf kada su bari Amurka ta yi amfani da yankunansu ko sararin samaniyarsu ko kuma gaɓoɓin ruwansu wajen kai hari ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka