YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gobara Ta Kashe Mutum 21, Ciki Har da ‘Yan Najeriya da Wasu Baƙin Ƙasashe
Labaran Ketare

Gobara Ta Kashe Mutum 21, Ciki Har da ‘Yan Najeriya da Wasu Baƙin Ƙasashe

Aƙalla mutum 21 sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon gobarar da ta tashi a wani babban gini mai hawa a birnin Delhi na ƙ...

Read More
Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120

Ma’aikatar Harkokin Wajen Ghana Ta Samar da Guraben Aiki 120 Ga Waɗanda Aka Maido Daga Afirka Ta KuduMa’aikatar Harkokin Wajen Ghana ta samar da ...

Read More
Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Iran ta amince ba za ta nemi mallakar makaman nukiliya ba, yana mai bayyana cewa Mojtaba Khamenei, ɗan Jagoran Add...

Read More
Harin Iran Ya Jikkata Mutum 63 a Filin Jirgin Saman Kuwait
Labaran Ketare

Harin Iran Ya Jikkata Mutum 63 a Filin Jirgin Saman Kuwait

Aƙalla mutum 63 ne suka jikkata sakamakon harin da Iran ta kai kan Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Kuwait, kamar yadda Ma’aikatar Lafiyar ƙ...

Read More
An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya
Labaran Ketare, Tsaro

An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya

An harbe mutane biyu a garin Nanyuki da ke tsakiyar Kenya yayin da ake ci gaba da zanga-zanga kan shirin Amurka na kafa cibiyar killace masu Ebola a w...

Read More
Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci
Labaran Ketare, Babban Labari

Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sanar da sabuwar majalisar ministocin ƙasar, wadda ta haɗa da wasu jiga-jigan da suka yi aiki a ƙarƙas...

Read More
Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana
Labaran Ketare, Babban Labari, Lafiya

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su ɗauki matsalar tsananin yanayin zafi da muhimmanci...

Read More
Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko
Labaran Ketare, Siyasa

Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko

Shugaban Benin Ya Kai Ziyarar Aiki Ta Farko Nijar Domin Farfaɗo da DangantakaSabon shugaban Jamhuriyar Benin, Romuald Wadagni, zai kai ziyarar aiki t...

Read More
Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya
Labaran Ketare, Lafiya

Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya

Shugaban WHO Ya Ziyarci Yankin da Ebola Ta Fi Kamari a DRCShugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya kai ziyara gabashin ...

Read More
Amurka ta ware dala miliyan 3.5 domin sa ido kan tashe-tashen hankula masu alaka da addini a Najeriya
Labaran gida, Labaran Ketare

Amurka ta ware dala miliyan 3.5 domin sa ido kan tashe-tashen hankula masu alaka da addini a Najeriya

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta sanar da ware dala miliyan 3.5 (kimanin Naira biliyan 5) domin tallafawa shirye-shiryen tattara bayanai da rahot...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka