YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tarayyar Turai ta ba Venezuela tallafin jin ƙai na dala miliyan 23
Labaran gida, Labaran Ketare

Tarayyar Turai ta ba Venezuela tallafin jin ƙai na dala miliyan 23

Tarayyar Turai (EU) ta sanar da ƙarin tallafin jin ƙai na kusan dala miliyan 23 ga ƙasar Venezuela, domin tallafa wa waɗanda girgizar ƙasar da ta...

Read More
Iran ta yi iƙirarin kai hari kan sansanin sojin Amurka a Kuwait
Labaran Ketare

Iran ta yi iƙirarin kai hari kan sansanin sojin Amurka a Kuwait

Gidan talabijin na gwamnatin Iran, IRIB, ya ruwaito cewa Iran ta kai hari kan wani sansanin sojin Amurka da ke ƙasar Kuwait.A cewar kafar yaɗa labar...

Read More
Kotu ta ba da umarnin ƙwace kadarori kusan 48 da ake alaƙanta su da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami
Labaran gida, Babban Labari

Kotu ta ba da umarnin ƙwace kadarori kusan 48 da ake alaƙanta su da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin ƙwace kadarori kusan 48 da ake alaƙanta su da tsohon Ministan Shari'a kuma tsohon Babban Lauyan Ta...

Read More
NIHSA ta yi gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi 14 na Najeriya
Labaran gida, Babban Labari

NIHSA ta yi gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi 14 na Najeriya

Hukumar Kula da Madatsun Ruwa ta Najeriya (NIHSA) ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar samun ambaliya a wasu sassan jihohi 14 na ƙasar tsakanin 14 zuwa...

Read More
Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano da tilastawa mutane biyan kudin duba lafiyar mota da yin watanda da kudin ta Opay din wani jami'i Musa Abdullahi
Babban Labari

Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano da tilastawa mutane biyan kudin duba lafiyar mota da yin watanda da kudin ta Opay din wani jami'i Musa Abdullahi

Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano na tilastawa masu mota gwajin lafiyar mota da biyan kudi ta Opay din ma'aikaci Musa Abdullahi maimakon bankin huk...

Read More
Jajircewar uwargudan Shugaban kasa Remi Tinubu ne Allah ya saka Mata ta Zama Matar shugaban kasa
Siyasa

Jajircewar uwargudan Shugaban kasa Remi Tinubu ne Allah ya saka Mata ta Zama Matar shugaban kasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya ce Allah ne ya saka wa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, saboda jajircewa...

Read More
Najeriya ta kammala kwaso 'yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu
Labaran gida, Labaran Ketare

Najeriya ta kammala kwaso 'yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kammala aikin kwaso 'yan ƙasar da suka maƙale a Afirka ta Kudu sakamakon ƙazancewar zanga-zangar ƙyamar baƙi da ta...

Read More
Yan bindiga a Jihar kogi sun yi garkuwa da Dalibai 4 da jami'in NECO da shugaban Makaranta
Tsaro

Yan bindiga a Jihar kogi sun yi garkuwa da Dalibai 4 da jami'in NECO da shugaban Makaranta

Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun kai hari makarantar sakandiren Gwamnati ta Opada-Olowa da ke ƙaramar hukumar Dekina a jihar Kogi, inda suka sac...

Read More
Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa
Labaran gida, Siyasa

Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana cewa jajircewa da sadaukarwar da Sanata Oluremi Tinubu ta nuna a lokacin da ...

Read More
Iran ta ce mashigar Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-hare
Labaran Ketare

Iran ta ce mashigar Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-hare

Dakarun (IRGC) sun bayyana cewa mashigar ruwan Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-haren da take kai wa ƙasar...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka