YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1287 articles

Turkiyya, Saudiyya da Pakistan sun fara tattaunawar yarjejeniyar tsaron juna
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 31, 2026

Turkiyya, Saudiyya da Pakistan sun fara tattaunawar yarjejeniyar tsaron juna

Ministocin harkokin waje da manyan jami’an tsaro daga Turkiyya, Saudiyya da Pakistan sun gudanar da taronsu na farko a Istanbul ranar Litinin, 31 ga...

azubairu
Read More
An sayar da kujerun aikin Hajjin 2027 gaba ɗaya a Kano
Labaran gida Aug 31, 2026

An sayar da kujerun aikin Hajjin 2027 gaba ɗaya a Kano

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da cewa an sayar da dukkan kujeru 3,050 da aka ware wa jihar domin gudanar da aikin Hajjin shekarar ...

azubairu
Read More
IRGC: Babban jirgin dakon mai ya taka nakiyoyi biyu a mashigar Hormuz
Labaran Ketare Aug 31, 2026

IRGC: Babban jirgin dakon mai ya taka nakiyoyi biyu a mashigar Hormuz

Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran, IRGC, ta ce wani babban jirgin dakon mai ya kama da wuta tare da tsaya wa cak, bayan ya taka nakiyoyin ru...

azubairu
Read More
Ambaliyar Nepal: Mutum 903 sun mutu, 4,247 sun ɓace
Labaran Ketare Aug 31, 2026

Ambaliyar Nepal: Mutum 903 sun mutu, 4,247 sun ɓace

Adadin mutanen da suka mutu sakamakon mummunar ambaliyar ruwa a Nepal ya kai 903, yayin da wasu 4,247 suka ɓace.Hukumomin ƙasar sun tabbatar da mutu...

azubairu
Read More
Fiye da mutum 2,000 sun koma PDP daga APC, ADC da NDC a Yobe
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa Aug 31, 2026

Fiye da mutum 2,000 sun koma PDP daga APC, ADC da NDC a Yobe

Fiye da mutum 2,000 ne suka sauya sheƙa zuwa jam’iyyar PDP daga jam’iyyun APC, ADC da NDC a ƙaramar hukumar Nangere da ke jihar Yobe, gabanin ba...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Nemi Afirka Ta Ƙarfafa Haɗin Kai Da Tsaron Nahiyar
Babban Labari, Labaran Ketare, Siyasa Aug 31, 2026

Tinubu Ya Nemi Afirka Ta Ƙarfafa Haɗin Kai Da Tsaron Nahiyar

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ƙasashen Afirka da su ɗauki matakan ƙarfafa haɗin kai, samar da mafita daga cikin gida da kuma...

azubairu
Read More
Atiku Ya Soki Tafiyar Tinubu Zuwa Turai, Ya Ce Ƙasa Na Bukatar Shugabanci
Labaran gida, Siyasa Aug 31, 2026

Atiku Ya Soki Tafiyar Tinubu Zuwa Turai, Ya Ce Ƙasa Na Bukatar Shugabanci

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027, Atiku Abubakar, ya soki tafiyar Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zuwa Turai, yana m...

azubairu
Read More
An kama wata mata Mrs. Iyabo Sowunmi, da zargin kokarin shigar da haramtattun miyagun kwayoyi gidan gyaran hali dake jihar Ogun
Tsaro Aug 31, 2026

An kama wata mata Mrs. Iyabo Sowunmi, da zargin kokarin shigar da haramtattun miyagun kwayoyi gidan gyaran hali dake jihar Ogun

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya reshen Jihar Ogun ta kama wata mata, Mrs. Iyabo Sowunmi, bisa zargin ƙoƙarin shigar da wasu ƙwayoyi...

Adamu Abdullahi
Read More
Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina
Lafiya Aug 31, 2026

Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina

Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina, yayin da rahotannin cutar suka fito daga ...

Adamu Abdullahi
Read More
An tsinci wata jaririya Sabuwar haihuwa da aka jefar da ita a cikin kwali a Benue
Babban Labari Aug 31, 2026

An tsinci wata jaririya Sabuwar haihuwa da aka jefar da ita a cikin kwali a Benue

An tsinci wata jaririya da ake zargin an yi an jefar da ita a kwali jim kaɗan bayan haihuwarta a dajin Ashar da ke cikin yankin Wuese na Ƙaramar Hu...

Adamu Abdullahi
Read More
Operation FANSAN YAMMA  sun kashe wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda tare da kwato bindigogi a  jihar Katsina
Tsaro Aug 30, 2026

Operation FANSAN YAMMA sun kashe wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda tare da kwato bindigogi a jihar Katsina

Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Arewa maso Yamma, karkashin Operation FANSAN YAMMA, sun yi nasarar ajalin wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaba Tinubu zai bar Abuja a yau domin tafiya Turai don fara  hutun makonni uku cikin hutunsa na shekara - shekara
Labaran gida Aug 30, 2026

Shugaba Tinubu zai bar Abuja a yau domin tafiya Turai don fara hutun makonni uku cikin hutunsa na shekara - shekara

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja a yau domin tafiya Turai, inda zai fara hutun makonni uku a matsayin wani bangare na hutunsa na shekara-...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!