Da Dumi Dumi
Sojojin Amurka uku sun mutu a hare-haren da ake dangantawa da Iran – CENTCOM
Rundunar Sojin Amurka ta Tsakiya (CENTCOM) ta sanar da cewa sojojinta uku sun mutu cikin kwanaki biyu sakamakon hare-haren da ake dangantawa da Iran, yayin da rikicin tsakanin ƙasashen biyu ke ci gab...
Karanta Kai Tsaye
Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno
Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Borno, Usman Tar, ya tabbatar da cewa ɗalibai uku sun mutu yayin musayar wuta tsakanin dakarun sojin Najeriya da mayaƙan ƙungiyar ISWAP bayan harin da suka kai ga...
Karanta Kai Tsaye
An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran
'Yan sandan lardin Sistan da Baluchistan na Iran sun sanar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe Malam Maulvi Mohammad Anwar Rigi, limamin Juma'a na Sunni a garin Mirjaveh.A ci...
Karanta Kai Tsaye
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya bayan ganawarsa da Sarki Charles na Uku a Fadar Buckingham, inda Sarkin ya ba shi umarnin kafa sabuwar gwamnati.Nadin nasa ya zo ne jim kaɗan bayan K...
Karanta Kai Tsaye
Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun kama wani mutum ɗan ƙasar Sudan mai suna Musa Fashir, mai shekaru 32, wanda ake zargi da kasancewa mayaƙin ta'addanci na ƙasashen...
Karanta Kai Tsaye
JUL 20: Bassirou Diomaye Faye na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS
JUL 19: Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka
JUL 19: Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana
JUL 19: Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno
JUL 19: Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran
JUL 19: Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33
JUL 19: Ku janye Kudurin Dokar kafafen Sada zumunta ko ku fuskanci Shari'a - Gargadin SERAP ga Majalisar kasa
JUL 19: Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 ta afku a kudancin Iran
JUL 19: Ana sa ran Donald Trump zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya
JUL 19: Aƙalla sojojin Mali 50 sun mutu a kwanton-ɓauna a arewacin ƙasar